Siyasar Najeriya
Jam'iyyar SDP ta bayyana cewa ba za ta baiwa kowani dan siyasar da ke makale da guntun kashi a tsuliyarsa tikitin takararta ba a babban zaben kasar mai zuwa.
Babban jigon jam'iyyar APC, Asiwaju Bola Tinubu ya dira jihar Yobe domin zantawa da wakilan jam'iyyar APC yayin da zaben fidda gwani na takarar shugaban kasa.
Gwamnan jihar Sokoto, Aminu Tambuwal ya yi zargin cewa shugaban kasa Muhammadu Buhari ya mayar da mutanen kudu maso gabas saniyar ware wajen rabon mukamai.
Manjo Hamza Al-Mustapha ya zargi wasu mutane da ba su wuce 56 ba da hana kasar nan cigaba har yau. Nan gaba tsohon sojan zai fallasa sunayen wadannan mutane.
Simon Lalong, ya ce yana bin bayan Rotimi Amaechi, tsohon ministan sufuri kuma dan takarar shugaban kasa na 2023, ya kuma ce ba zai bi bayan wani dan takara dag
Fitacciyar Kannywood, Saratu Gidado wacce aka fi sani da Daso, ta bayyana kudirinta na son takarar kujerar sanata ta jaharta Kano a babban zaben 2023 mai zuwa.
Majalisar dokokin jihar Yobe ta nesanta kanta daga rade-radin da ake yadawa cewa mambobinta na yunkurin tsige Gwamna Mai Mala Buni daga kan kujerar shugabanci.
Kwamishinan kudi da bunkasa tattalin arzikin jihar Kano, Shehu Na’Allah Kura, ya yi murabus daga mukaminsa a karkashin mulkin Ganduje kana ya koma jam'iyyar NNP
Mr Kayode Fayemi, dan takarar shugaban kasa karkashin inuwar jam’iyyar APC kuma yanzu haka gwamnan Jihar Ekiti ya ce ba ya da kudi amma yana da cancanta, dagewa
Siyasar Najeriya
Samu kari