Siyasar Najeriya
Za a ji wasu ba su gamsu da wanda Tinubu ya zama ya jagoranci neman takara a APC ba. Bola Tinubu zai fuskanci matsalar farko a yakin neman zama Shugaban kasa.
Lauya ya maka hukumar INEC a kotu a kan batun takardun Bola Tinubu. Ba mu da labari ko kotun da ke zama a Abuja ta sa ranar da za a fara sauraron karar ta su.
Wasu jiga-jigan jam'iyyar PDP hudu a masarautar Zuru ta jihar Kebbi tare da magoya bayansu sun sauya sheka zuwa jam'iyyar APC mai mulki, rahoton Daily Sun.
Yayin da wutar rikicin cikin gida a jam'iyyar APC ke ƙara kunnowa a wasu jihohi, a jihar Katsina, ɗan uwan shugaba Buhari, Fatuhu Muhammed, ya fita daga APC.
Za a ji Kungiyar CAN ta reshen Arewa jaddada kiyayyarta ga ‘Yan takaran APC a zaben 2023. Sunday Oibe ya bayyana cewa ba su tare da Bola Tinubu/Kashim Shettima.
Rahoton jaridar The Nation ya nuna cewa ganawar da Atiku Abubakar ya yi da gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike ta gaza kawo wani sauyi a rikicin da ke tsakaninsu.
Wani dalibin aji biyu na Jami’ar Yusuf Maitama Sule da yajin aiki ASUU ya shafa ya kama wata sana’ar sayar da “Shayi” a garin Dawakin Dakata a jihar Kano...
Jam'iyyar ADC ta goyi bayan ɗan takararta na shugaban ƙasa, Dumebi Kachikwu, wanda ya yi kira ga shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, ya yi murabus daga kujerarsa.
A kokarin kawo karshen rikicin babbar jam'iyyar hamayya watau PDP, gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, Da Atiku Abubakar sun amince da kafa wani kwamitin mutum 14
Siyasar Najeriya
Samu kari