Siyasar Najeriya
Matthew Kukah, Bishop na cocin Katolika na Sokoto, yace tikitin musulmi da musulmi da jam'iyyar APC ta yi koma baya ne ga cigaban da ake samu na hada kan yan ka
Shugaban wata kungiya ta Fastoci mai suna CCN, Ben Amodu ya kira taron manema labarai a Abuja, yace ya zama wajibi a hukunta Gwamnan Filato a kan zaben APC.
Nyesom Wike ya yi watsi da batun sulhu, ya tafi kotu yana neman zama ‘Dan takara. Wike yana ganin Aminu Tambuwal ya sallama kuri’unsa ne bayan an fara zabe.
Dan takarar gwamnan jihar katsina karkashin jamiyyar Apc mai mulki, Dr Dikko Umar Radda ya zabi Hon. Faruq Lawal Jobe A matsayin abokina takarar sa a zaben 2023
Wata kungiyar siyasa da zamantakewa ta Arewa ta tsakiya a karkashin inuwar Middle Belt Congres, a ranar Laraba, ta bukaci tsohon gwamnan jihar Borno, Kashim.
Tsohon shugaban Najeriya Olusegun Obasanjo ya ce har yanzu Najeriya bata kai matsayin da ya kamata a ce ta kai ba. A cewar Obasanjo, duk wanda ya ce abubuwa sun
Shekaru uku bayan da shugaban kasa Muhammadu Buhari ya rattaba hannu kan dokar kara albashi zuwa mafi karanci a kasar nan, har yanzu malaman makarantun firamare
Gwamnan Ondo, Rotimi Akeredolu, na jam'iyyar APC mai mulki ya bayyana cewa shi a wurin sa ko Peter Obi ne ya lashe zaɓen shugaban ƙasa a 2023 ya yi dai-dai.
Guguwar sauya sheka a yan kwanakin nan ta addabi jam'iyyar PDP reshen jihar Kebbi, shugabar matan shiyyar tsakiya da masoyanta sun tatara kayansu zuwa APC.
Siyasar Najeriya
Samu kari