Siyasar Najeriya
Al'amuran siyasa a jihar Sokoto na kara canzawa gabanin babban zaben badi. Jam’iyyar PDP mai mulkin jihar ta rasa wasu ‘ya’yanta zuwa jam’iyya mai mulki kasa.
Bayan wasu sauye sauyen tsare-tsare, jam’iyyar APC ta bayyana shirin fara gangamin yakin neman zaben shugaban kasa a ranar 28 ga watan Satumba na wannan shekara
Mun tattaro dalilan da ke nuna ‘Yan takaran APC, PDP da NNPP na fuskantar barazanar Peter Obi. Mun fahimci LP za ta iya samun karbuwa a zaben 2023 mai zuwa.
Kotu ta sa ranar da za a fara shari’a da Bola Tinubu a kan zargin yi wa hukumar karya. Tinubu yana ikirarin ya yi karatu a Ibadan, amma masu an karyata shi.
Ashe duk maganar tsige Shugaban kasa da Sanatocin PDP ke yi salon kamfe ne. ‘Dan Majalisa mai wakilatar Akoko ya kawo dalilan da za su hana 'yan adawa nasara.
Shugaba Muhammadu Buhari, a ranar Talata ya ce gwamnatinsa za ta cigaba da ganin cewa Najeriya ta cigaba a matsayin kasa daya, The Punch ta rahoto. Da ya ke tun
Rikicin majalisar dokokin Ondo ya sake ɗaukar wnni sabon salo yayin da a yau Talata, shugaban majalisar ya bayyana kujerun wasu mambobi biyu da ba bu kowa.
Wike ya bayyana haka ne a wajen bikin kaddamar da titin Ogbunuabali-Eastern Bypass wadda wani jigon jam’iyyar APC Sanata Aliyu Wamakko ya halarta a jiharsa.
Jam'iyyar Accord Party ta samu gagarumin goyon baya a shirinta na kwace mulkin jihar Oyo, wasu jiga-jigai a APC da PDP sun tattara magoya bayansu sun koma can.
Siyasar Najeriya
Samu kari