Siyasar Najeriya
Jagororin PDP sun kafa kwamiti na mutane 14 da za su sasanta rigimar da ta addabi Jam’iyyar. Kowane bangare ya kawo mutanensa da za su shiga wannan kwamitin.
Yemi Farounbi, tsohon ambasadan Najeriya a kasar Philippine, yace Shugaban kasa Muhammaduu Buhari ladabtarwar ce daga Ubangiji da ake yi wa 'yan Najeriyaa.
Sanata Ayodele Arise ya zanta da manema labarai a kan barazanar sauke Muhammadu Buhari, ya bayyana cewa Sanatocin jam’iyyar APC ba za su bari a tsige shi ba.
Tsohon Shugaban Najeriya Goodluck Ebele Jonathan ya yi magana a game da abin da ya jawo rashin hadin kai a shekarun 1960, sannan ya tabo batun siyasar 2023.
Bayan faɗuwa a zaben fidda gwanin APC, shugaban ƙasa, Muhammadu Buhati, ya sake naɗa Bashir Ahmad kan matsayin mai taimaka masa na musamman kan sadarwar digital
Daraktan kanfen ɗin Tinubu na jam'iyyar APC kuma gwamnan Filato, Simon Lalong, ya ce sun shirya tsaf domin fara yaƙin neman zaɓem shugaban ƙasa a zaɓen 2023.
A kokarinsa na shawo kan gwamnan Ribas, Nyesom Wike, Atiku na naɗa gwamnan Adamawa a matsayin shugaban tawagarsa da zata sulhunta da tsagin gwamna Nyesom Wike.
Jigon jam'iyyar APC a jihar Jigawa kuma 'dan takarar kujerar sanatan Jigawa ta tsakiya, Alhaji Tijjani Ibrahim Gaya, ya kwanta dama sakamakon rashin lafiya.
Gwamna Simon Lalong na Jihar Plateau ya nemi afuwar Cocin Katolika saboda magana da ya fada game da Paparoma a yayin da ya ke kare nadinsa a matsayin direkta j
Siyasar Najeriya
Samu kari