Siyasar Najeriya
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar Accord ya bude wasu daga kudurorin da ke ransa kuma ya shirya yiwa 'yan Najeriya idan ya gaji Buhari a zaben 2023 mai zuwa
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Labour Party, Peter Obi ya sha alwashin ba zai yi sasanci da yan bindiga ba idan an zabe shi shugaban kasa a babban zaben
Birnin tarayya - Akalla mambobin kwamitin gudanarwan jam'iyyar adawa ta Peoples Democratic Party PDP sun mayar da kudi N122.4 million baitul malin jam'iyyar.
Peter Obi, dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar Labour ya ce zai tattuna da 'yan aware a lokacin da 'yan Najeriya suka zabe shi don ya gaje kujerar Buhari
Shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, ya gargaɗi 'yan takara, 'yan Najeriya da sauran masu ruwa da tsaki kan su guji duk wani mara kyau yayin kamfen zaɓen 2023.
Kotun koli a ranar Alhamis 29 ga watan Satumba ta tattara da zababben gwamnan jihar Osun, Sanata Ademola Adeleke a matsayin sahihin dan takarar da ya lashe.
Mai neman kujerar gwamnan jihar Katsina a inuwar jam'iyyar APC, Dr. Dikko Umar Radda yace akwai abubuwa da dama da ya kamata a canza su a siyasar Najeriya.
Shugaban Majalisar Dattawa, Ahmada Lawan ya ce ya amince da hukuncin kotu na tabbatar da Bashir Machina a matsayin dan takarar sanata na Yobe ta Arewa a karkash
A yayin da rikicin cikin gida ke cigaba da kamari a PDP ta hamayya, tsagin Gwamna Nyesom Wike na jihar Ribas sun janye daga tawagar zaben shugabancin kasa.
Siyasar Najeriya
Samu kari