Siyasar Najeriya
Atiku Abubakar, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) ya ce bai taba zama fiye da wata guda ba a Dubai ba bayan lokacin da ya k
Shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya yi batu mai ban dariya a fadarsa da ke Abuja yayin da yake martani ga zabo Sanata Kashim Shettima a matsayin abokin takara.
Wasu jiga-jigai kuma masu ruwa da tsaki a jam'iyyar PDP sun bayyana sauya sheka a jihar Sokoto zuwa jam'iyya mai ci ta APC, The Nation ta ruwaito a yau dinnan.
Rikicin jam'iyyar PDP na ƙara tsananta kullum kwana, a yau Talata jam'iyyar ta kori Jimi Lawan da wasu mutane uku a jihar Ogun sakamkon aikata wasu laifuka.
Darakta Janar na yakin neman zaɓen shugaban ƙasa a APC, Gwamna Simon Lalong na jihar Filato, yace tsohon gwamnan Legas na da kwarewar kawo ci gaba ga ƙasar nan.
Mai neman zama mataimakin shugaban kasa a inuwar jam'iyyar APC, Sanata Kashim Shettima, yace cikin watanni Shida zuwa Shekara guda tsaro zai dawo Najeriya.
Dan takarar sanata a jam'iyyar APC a jihar Kogi, Oni Christopher Tosin da dimbin masoyansa sun sauya sheka zuwa jam'iyyar ADC, ya kuma bayyana dalilinsa na
Shugaban tafiyar Gawuna/Garo 2023 a Kano Central, Faizu Alfindiki, ya ce ya fita daga tafiyar Kwankwasiyya ne saboda an gina ta kan 'bautarwa da bauta' ne.
A cewar wata majiyar dangi a karamar hukumar Nnewi ta Kudu a jihar Anambra, tsohon dan siyasar ya rasu ne a yau Talata 1 ga watan Nuwamba da sanyin safiya.
Siyasar Najeriya
Samu kari