Siyasar Najeriya
A yayin da ake tsakiyar rikici kan kwamitin yakin neman zabe na Asiwaju Bola Tinubu, wani jigo na jam'iyyar mai mulki a kasa a jihar Rivers ya yanke shawarar ba
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Namadi Sambo, ya bayyana cewa duk wani abu da ake bukata Atiku Abubakar na da shi na damƙa masa amanar Najeeiya a 2023
Gwamnatin Najeriya ta ware ranar Litinin, 3 ga watan Oktoba a matsayin ranar hutun ma'aikata a kasar a murnar da ake na ranar samun 'yancin kai na Najeriya.
Gwamnan jihar Edo, Godwin Obaseki, ya ƙaryata labarin da ake yaɗa wa cewa ya ayyana goyon bayansa ga Peter Obi na jam'iyyar LP, yace ƙanzon kurege ne mara tushe
Wani Lauya masanin tsarin mulki, Kayode Ajulo, ya gargadi ‘yan siyasar Najeriya da jam’iyyun siyasa da su gujewa rashin biyayya ga tanadin dokar zabe ta 2022.
Yayin da a hukumance hukumar zaɓe ta baiwa jam'iyyu damar fara yakin neman zaɓe daga yau 28 ga watan Satumba, 28, Sakataren LP a Kano ya sauya sheƙa zuwa APC
Ba'a hangi wasu kusoshin jam'iyyar PDP ba a wurin taron kaddamar da litattafan Atiku da tawagar yaƙin neman zaɓen shugaban ƙasa dake gudana yanzu haka a Abuja.
Kwararran majiyoyi a jam'iyyar APC sun bayyana cewa dakatar da fara kamfen din jam'iyyar ba zai rasa alaka da yadda Tinubu ke gudanar da harkokin kwamitin takar
Tsohon mataimakin shugaban ƙasaz Alhaji Atiku Abubakar, yace ba zai bari ya'yansa su koma wata kasa da zama ba, ya ɗauki alƙawarin inganta ilimi da lafiya.
Siyasar Najeriya
Samu kari