Siyasar Najeriya
Mataimakiyar shugaban jam’iyyar Labour Party a Oyo ta rabu da su Peter Obi. ‘Yar siyasar ta canza sheka, tace Atiku Abubakar ne ‘dan takaran da ya fi dacewa
Wani mai gyaran mota ya ki karbar kudin gyara daga hannun wata mata a Benin bayan ya ga hoton Peter Obi, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar LP a jikin motar
Yayin da babban zaɓen 2023 ke kara kusantowa, babbar kotun tarayya dake zama a Kaduna ta soke zaɓen fidda gwanin PDP na tsayar da ɗan takarar Sanatan Tsakiya
Yanzu muke samun mummunan labarin yadda wasu 'yan bindiga suka yi awon gaba da wani dan takarar mamban majalisar dokokin jihar Zamfara, an ce sun yi gaba dashi.
Akwai sabon aiki a gaban jam'iyyar APC yayin da wata kotun tarayya ta sanar da soke zaben fidda gwanin da aka gudanar a watan Yuni. Ta umarci a sake sabon zabe
Yanzu muke samun labarin mutuwar shugaban jam'iyyar PDP a jihar Zamfara, Ahmad Sani Kaura. Ya rasu yayin da ya halarci wani taron zaman lafiya a jihar yau.
Bayan an ji rikici ya kaure tsakanin Alhassan Ado Doguwa da Murtala Sule Garo, sai ga rahoto Alhassan Doguwa ya fasa-bakin Jagoran Jam’iyya a wajen taro a Kano.
Shugaban masu rinjaye a majalisar wakilai, Ado Doguwa, ya yi hasashen cewa jam'iyyar APC a jihar Kano na iya shan kaye a zabe mai zuwa idan ba a dau mataki ba.
Mambobin kwamitin zartarwa (NEC) na jam'iyyar Peoples Democratic Party, (PDP) sun ce za su cigaba da yin taka tsantsan yayin neman yin sulhu da Wike, Ortom da
Siyasar Najeriya
Samu kari