Siyasar Najeriya
Wani tsohon jigon jam'iyyar APC mai mulki, Cif Charles Udeogaranya, ya shawarci yan Najeriya da su zabi Peter Obi a babban zaben 2023 ko su shirya shan wahala.
Mai neman kujera lamba ɗaya a Najeriya karkashin inuwar jam'iyyar NNPP, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya dira jihar Ribas domin amsa gayyatar gwamna Nyesom Wike
Wani yanayi ya nuna loakcin da ga Tinubu, dan takarar shugaban kasa ya fito fili aka dama dashi a gangamin kamfen da aka gudanar a jihar Kano. Arewacin kasa.
Rabiu Musa Kwankwaso ya je Legas, a nan ya raba kan Kungiyar Yarbawa, wasu sun yi wa NNPP mubaya’a bayan sun yi irin haka ga Bola Tinubu da Peter Obi a baya.
Gwamnan Kano, Dakta Abdullahi Umar Ganduje, yace bisa la'akari da zahin abinda ake gani, Bola Tinubu ya cinye zaɓen Kano tun yanzu, zai ci Najeriya a 2023.
A rana ɗaya kuma a jiha Ɗaya watau jihar Delta, Bola Tinubu da Peter Obi sun sha mamaki yayin da mutane suka nuna musu ana tare wuraren gangami daban-daban.
Paul Ibe, mai taimakawa ɗan takarar shugaban kasa na PDP ta fannin midiya, ya yi watsi da raɗe-raɗin da wasu ke yaɗa wa cewa Atiku ya soma tunanin janyewa.
Gwamnan jigar Benuwai, Samuel Ortom, ya ce matukar ana son adalci to bayan mulkin shugaban ƙasa Buhari na tsawon shekara Takwas, kudu ne zasu karba a 2023.
Fitacciyar ƙungiyar da ta yi fafutukar ganin Jonathan ya nemi komawa fadar shugaban kasa a inuwa APC, ta ayyana cikakken goyon bayanta ga Bola Tinubu a 2023.
Siyasar Najeriya
Samu kari