Siyasar Najeriya
Abokin takarar Atiku a zaben shugaban ƙasan 2023 kuma gwamnan jihar Delta, Ifeanyi Okowa, ya ce da zaran PDP ta koma kan madafun iko, yunwa ta kare a kasa.
Wasu manyan jiga-jigai da mambobin jam'iyyun PDP, ADC da Accord Party sun sauya sheka zuwa jam'iyyar APC, sun ce ba zasu iya zama a tsoffin jam'iyyunsu ba.
Bayanai sun bayyana abin da ya faru a ganawar dan takarar shugaban kas ana jam'iyyar APC, Bola Tinubu da gwamnonin G-5 masu adawa da dan takarar Atiku Abubakar.
Wata babban kotun tarayya da ke zamanta a Kano ta sake tabbatar da Mohammed Sani Abacha, a matsayin halastacen zababben dan takarar gwamna na PDP a jihar Kano.
Kotun sauraron kararrakin zabe dake zama a Ekiti ta jaddada nasarar Oyebanji a zaben Gwamnan jihar da aka yi a watan Yunin 2022. Kotun ta kori karar Segun Oni.
Mai neman zama shugaban kasa a zaben 2023 karkashin inuwar NNPP, Rabiu Musa Kwankwaso, ya sha alwashin maida hankali kan manyan abubuwa biyu idan ya ci zabe.
Gwamnan jihar Gombe ya bayyana irin kokarin da gwamnatin ACP ta yi, ya kuma fadi yadda zai yi don tabbatar da an ci gaba da hako mai a Arewa. Ya fadi ta yaya.
Yayin da ya rage kasa da watanni biyu a fafata zaben 2023, jam'iyyar Kwankwaso ta samu karin goyon baya yayin da tsohon dan majalisa a Gombe ya shiga NNPP.
Wasu rahotanni da suka shigo mana sun nuna cewa wani mambam PDP ya rasa rayuwarsa a gidan iyayensa yayin da wasu tsageru masu adawa suka farmake shi da safiya.
Siyasar Najeriya
Samu kari