Siyasar Najeriya
A baya kotun daukaka kara dake zama a Abuja ya jaddada cewa Bashir Sheriff Machina ne sahihin ‘dan takarar APC na kujerar sanatan Yobe ta arewa a jihar Yobe.
Yan kwanaki kafin zaben ranar 25 ga watan Fabrairu, wani hadimin gwamna Aminu Waziri Tambuwal na jihar Sokoto, Abubakar Kwaire ya sauka sheka daga PDP zuwa APC.
Wata kungiyar goyon bayan dan takarar shugaban kasa na PDP, Atiku Abubakar ta roki yan Najeriya da su zabi Wazirin Adamawa domin ceto kasar daga durkushewa.
Shugaban kungiyar Yarbawa ya ankarar da Bola Tinubu tare da fada masa gaskiyar abin da yasa 'yan Arewa ke bibiyarsa a wannan lokacin da yake neman kuri'un kasa.
Sanata ya bayyana bukatar shugaban kasa Buhari da ya gaggauta kawo karshen karancin sabbin Naira da 'yan kasar ke fuskanta a yanzu. Ya bayyana ta yaya za ayi.
Kungiyar kiristocin Najeriya, CAN, ta sake fitar da bayanai dangane da irin yan takarar da ta ke shawartar yan Najeriya su kada wa kuri'a a babban zaben 2023.
Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC a zaben 2023, ya fada wa al'ummar jihar Ekiti cewa wadanda suka rufe musu kudi za su bude
A labarin da ke iso mu, shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kai ziyara birnin Lafia a jihar Nasarawa domin bude wasu ayyukan da ya yi a jihar ta Arewa ta Tsakiya.
Da ya je kamfe a Ekiti, an ji labari Bola Tinubu ya bude baki, ya fallasa dalilin kirkiro wahalar man fetur da karancin Nairori, yana mai sukar Gwamnatin Buhari
Siyasar Najeriya
Samu kari