Siyasar Najeriya
Labarin da muke samu ya bayyana cewa, a halin da aka ciki Tinubu ya lashe zabe a rumfar da ya kada kuri'a a jihar Legas. An fadi adadin kuri'ar da ya samu.
Yayin da yan Najeriya suka fito don yin zaben shugaban kasa a yau Asabar, 25 ga watan Fabrairu, wasu yan daba sun farmaki rumfar zabe a yankin Ikate dake Lagas.
Jam'iyyar Accord ta janye daga zaben shugaban kasa na ranar Asabar, 25 ga watan Fabrairu inda ta ayyana goyon bayanta ga Peter Obi na jam'iyyar Labour Party.
Shugaban jam'iyyar Labour Party na mazabar Karshi da ke birnin tarayya Abuja, Valentine Onuigbo, ya mutu daga kwanciya bacci yana jiran gari ya waye a yi zabe.
Ana Tsaka Da Aikin Zabe a Wasu Gurare: A nan Ma'aikatan Wucin Gadi na INEC Sunyi Ƙemadagas Baza Suyi Aikin Zaɓe ba Har Sai An Basu kuɗin Somin-taɓin Tukuna
Wani matashi mai suna Akayama ya gamu da ajalinsa bayan yan bindiga sun bindige shi yayin da ya je kada kuri’a a yankin Anyigba, a karamar hukumar Dekina, Kogi.
Hon. Uju Kingsley Chima, dan majalisar wakilai na tarayya mai wakiltar Ohaji-Egbema, Oguta da Oru West ya tsallake rijiya da baya bayan farmaki da aka kai masa.
Yayin da zabe ya kankama a sassan Najeriya yau Asabar, wani bidiyo da ke yawo a soshiyal midiya ya nuna yadda aka tsinci daruruwan katunan zabe a Otal a Legas.
Babban Sufetan yan sanda na kasa, IGP Usman Alkali Baba, ya bayyana cewa ana fama da kalubale da dama game da zaben shugaban kasa amma jami'ai sun gama shiri.
Siyasar Najeriya
Samu kari