Siyasar Najeriya
Rahoton da muke samu daga jihar Zamfara na bayyana cewa, an harbi wasu yan sanda a lokacin da aka kai farmaki kan jami'an tsaro da ke tare da matar Dauda Lawal.
Sanata Rabiu Kwankwaso, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar NNPP yana daya daga cikin mutanen da za su fafata a zaben ranar Asabar, 25 ga watan Fabrairu.
Ministan kwadago da samar da ayyuka na tarayya ya karyata rade-radin cewa yana goyon bayan Atiku Abubakar, Bola Tinubu, Rabiu Kwankwaso ko Peter Obi a 2023.
Dan takarar shugaban kasan PDP, Alhaji Atku Abubakar na daga cikin mutanen da ke da tasiri a siaysar kasar nan. Ga kadan daga abin da muka tattaro muku akansa.
Ana daf da shiga zaben 2023, nasara ta na wajen Bola Tinubu, Atiku Abubakar, Peter Obi, ko kuwa Rabiu Musa Kwankwaso. Mun kawo yadda 'yan takara za su gwabza.
Ganin lokacin zaben shugaban kasa ya zo, Jam’iyyun ZLP, NRM, APP, APM sun ce Bola Tinubu ne ‘dan takaransu, sun lissafo hujjojin da ke nuna cancantar Tinubu.
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, ya kara taso da maganar wanda jama'ar jihar Ribas zasu zaba a ranar zaben shugaban kasa, ya ve zai rike amanar da aka ba shi.
A ranar Alhamis ne Buhari ya dura jihar Katsina domin yin zaben shugaban kasa na ranar Asabar na shugaban kasa da 'yan majaisun tarayya a zaben 2023 na bana.
Shugaban Amurka Joe Biden ya mika sako ga yan Najeriya, ya ce sun cancanci su zabi wanda zai jagorance su, ya kuma yabi yan takara kan yarjejeniyar zaman lafiya
Siyasar Najeriya
Samu kari