Siyasar Najeriya
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa kuma ɗan takarar PDP, Alhaji Atiku Abubakar, ya yi samu kuri'u mafiya rinjaye, ya lallasa abokan hamayyarsa a jihar Taraba.
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar APC, Asiwaju Bola Ahmad Tinubu ne ya lashe zaben shugaban kasa da aka yi a ranar Asabar a jihar Borno da ke Aewacin kasa.
Sakamakon zaben shugaban kasan da ya gudana a jihar Delta ya nuna yadda Peter Obi ya nuna wa Atiku da Okowa Allah da girma yake, ya lallasa su a jihar Delta.
Shugaban jamiyyar New Nigeria Peoples Party, NNPP, na kasa, Rufai Alkali ya yi kira ga Hukumar zaben Najeriya, INEC, ta soke zaben 2023 ta sanar ranar sake wani
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar APC Bola Tinubu ya ba da shawari ga Atiku da Obi kan sakamakon zaben shugaban kasa na bana, ya ce syi rungumi kaddara.
Gamayyar Jam'iyyun Siyasa na PDP, LP, ADC Sun Buƙaci Shugaban Hukamar INEC mai Zaman Kanta Da yayi Murabus Tare Da Kira A Sake Sake Sabon Zaɓen Shugaban Kasa
Mai neman kujera lamba ɗaya a Najeriya karkashin inuwar jam'iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar, ya lallasa manyan abokan karawarsa a zaben Sokoto da Jihar Kebbi.
Adamu Aliero, tsohon gwamnan jihar Kebbi ya lashe zaben kujerar sanatan Kebbi ta tsakiya. Aliero ya yi nasara ne kan Atiku Bagudu, gwamnan Kebbi mai ci yanzu
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa a jihar Zamfara ta sanar da sakamakon zaben da ya gudana ranar Asabar da ta shige, Bola Tinubu ne jagaban su Atiku Abubakar
Siyasar Najeriya
Samu kari