Siyasar Najeriya
Biyo bayan umarnin wata babbar Kotu a birnin Makurɗi, babban birnin jihar Benuwai, Iyorchia Ayu ya matsa gefe daga kujerarsa ta shugaban jam'iyyar PDP ta ƙasa.
Yanzu muke samun labarin rasuwar wani tsohon dan majalisar wakilai a jihar Imo, inda aka ce ya yi jinyar cutar daji kafin daga bisani ya rasu a ranar Litinin.
Zababben gwamnan jihar Kaduna, Sanata Malam Uba Sani, ya karɓi bakuncin wata kungiyar Fastoci, waɗanda suka tabbatar masa da goyon baya a gwamnatinsa mai zuwa.
Karamin ministan kwadago, Festus Keyamo, ya shawarci zababben shugaban kasa Bola Tinubu ya fara aiki don cika alkawurran da ya dauka da zarar an rantsar da shi
Babbar jam'iyyar adawa ta ƙasa PDP ta sake wayar gari cikin sabon rikici bayan umarnin babbar Kotu na dakatar da Ayu daga ayyana kansa a matsayin shugaban PDP.
Gwamnan jihar Ebonyi na jam'iyyar APC, David Umahi, ga bayyana dalilansa da ya sa yake ganin Iyorchia Ayu ya taimakai APC da Bola Tinubu a zaben da aka kammala.
Yayin da ake ta kace-nace kan batun dakatarda shugaban jam'iyyar PDP na ƙasa, wata babbar kotu mai zama a Makurdi ta taba gardama kan makomar Iyorchia Ayu.
Mai magana da yawun shugaban kasa, Malam Garba Shehu, yace da yawan Najeriya suna kewar Jonathan kuma kamar haka zasu so Buhari bayan 29 ga watan Mayu, 2023.
Yayin da ake dambarwa kan kujerar shugaban PDP na kasa, babbar kotun tarayya mai zama a Yola ta kwace kujerar ɗan majalisar dokokin jihar Adamawa kan abu 1.
Siyasar Najeriya
Samu kari