Siyasar Najeriya
Babban sakataren gwamnatin tarayya, Boss Mustapha, ya bayyana cewa Shugaban kasa Muhammadu Buhari zai mika mulki ga Bola Ahmed Tinubu a ranar 29 ga watan Mayu.
Sanata a Najeriya ya bayyana bukatar a ba Buhari wata babbar kujera ta jam'iyyar APC idan ya mika mulki bayan mika mulki a ranar 29 ga watan Mayu mai zuwa.
Tsohon gwamnan jihar Imo ya janye daga takarar da ya shiga ta zaben fidda gwanin gwamna da za a yi a jihar nan kusa. Ya fadi dalilinsa na janyewa daga takarar.
A ranar 18 ga watan Maris aka yi zabukan gwamnoni a jihohi 26 na Najeriya kuma aka sanar da masu nasara, ga jerin wadanda suka yi nasara da mafi karancin kuri'u
Fitaccen jarumin nan kuma bai wasan barkwanci watau, Ali Muhammed Idris Artwork, wanda ya fi shahara da Maɗagwa l ya ce asiri aka masa a siyasar jihar Kano
Umar IIliya Damagum shi ne babban jami’in da ya canji Iyorchia Ayu a Majalisar NWC a PDP. A wannan rahoto za a ji takaitaccen bayani game da sabon shugaban.
Gwamnan jihar Ribas, kuma babban abokin adawar shugaban PDP na ƙasa, Nyesom Wike, ya yi farin ciki da nuna gamsuwa bayan jam'iyya ta maye gurbin Iyorchia Ayu.
Yanzu haka masu ruwa da tsaki daga gundumar da shugaban PDP na ƙasa, Dakta Iyorchia Ayu, ya fito a jihar Benuwai sun dira sakatariyar PDP da ke birnin Abuja.
Biyo bayan umarnin wata babbar Kotu a birnin Makurɗi, babban birnin jihar Benuwai, Iyorchia Ayu ya matsa gefe daga kujerarsa ta shugaban jam'iyyar PDP ta ƙasa.
Siyasar Najeriya
Samu kari