Siyasar Najeriya
Tsohon shugaban ƙasa, Olusegun Obasanjo ya yi magana kan tazarcen da ya so ya yi karo na uku wanda bai yi nasara ba. Ya ce wasu gwamnoni sun so hakan. ya faru.
Sabon ɗan majalisa kuma matashin ɗan shekara 40 a duniya, Chike Olemgbe, ya smau nasarar zama zabon kakakin majalisar dokokin jihar Imo ta 10 da aka rantsar.
Sakamakon dokar da Muhammadu Buhari ya rattaɓa wa hannu kafin barin Ofis, ya zama waji shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, ya naɗa ministoci cikin watanni biyu.
A halin yanzun, ana dakon jin shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya sanar da jerin sunayen Ministocin da zai naɗa, sai dai a cikin gida APC akwai matsaloli.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, ya shiga ganawa yanzu haka da tsohon Sarkin Kano, Sanusi Lamido Sanusi, a fadar shugaban kasa da ke birnin tarayya Abuja.
Dattawan kasa, Alhaji Tanko Yakasai da Chief Bisi Akande, sun kai ziyarar taya murna ga shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, a fadarsa da ke Abuja yau Alhamis.
Tajudeen Abbas, sabon kakakin majalisar wakilan tarayya ya naɗa Musa Abdullahi Krishi a matsayin mai magana da yawunsa, ya kuma naɗa wani sabon hadimi daban.
Daniel Bwala ya bayyana kuskuren da shugaba Tinubu ya yi a jawabinsa na ranar dimokuraɗiyya da ya yi. Bwala ya ce yakamaata Tinubu ya tuna da Atiku da Peter Obi
Akwai manyan malaman addini musamman fastoci da suka zama gwamnoni a jihohinsu bayan sun shiga siyasa. Fastocin suna yin bankwana da coci su tsunduma siyasa.
Siyasar Najeriya
Samu kari