Siyasar Najeriya
Raji Babatunde Fashola SAN ya ce bai kamata Bola Tinubu ya shiga rigimar siyasar Ribas da Ondo ba. Tsohon Gwamnan Legas yake cewa katsalandan bai dace ba.
Gwamnan Jihar Ogun, Dapo Abiodun ya amince da naɗin mai magana da yawun APC na jihar, Tunde Oladunjoye, a matsayin mashawarci kan harkokin midiya.
Daga zaben 2023 da ya samar da gwamnatin Shugaba Bola Tinubu da kuma rikicin siyasa a wasu jihohi, Legit ta kawo manyan abubuwa 7 da suka shiga tarihin Najeriya.
Wasu yan Najeriya sun nuna rashin jin daɗinsa bisa yadda Gwamna Fubara ya sa hannu kan yarjejeniyar zaman lafiya tsakaninsa da Ministan Abuja, Nyesom Wike.
Yayin da ake tunkarar babban zaɓen gwamna a jihar Edo a zaɓen 2024, Rabaran Andrew Obinyan, ya ayyana kidirinsa na neman zama gwamnan jihar a zaɓe na gaba.
Bayan dogon lokaci ana tattanawa, Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu. ministam Abuja da Gwamna Siminalayi Fubara sun haɗu wuri ɗaya kan rikicin Ribas.
Jam'iyyar PDP ta bayyana gamsuwarta bisa hukuncin kotun ɗaukaka ƙara ma tabbatar da nasarar mambobin majalisar tarayya huɗu da suka fito daga jihar Sakkato.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Labour Party (LP), Peter Obi, ya zargi gwamnatin Tinubu da yi masa barazana domin hana shi sukar da yake yi.
Jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a jihar Rivers ta sake nanata cewa kujerun yan majalisar da suka sauya sheka zuwa APC, har yanzu babu kowa a kansu.
Siyasar Najeriya
Samu kari