Siyasar Najeriya
A yayin da aka bayyana sunayen ministoci da inda za su yi aiki, Shehu Sani ya ba da shawarin abin da ya kamata Tinubu ya yi na tabbatar da an samu tsari yanzu.
Manyan lauyoyin Najeriya sun bayyana mabanbantan ra'ayayoyi dangane da halarcin nada mai yin hidimar kasa wato NYSC mukamin minista bayan nadin Hannatu Musawa.
Rahoton da muka tattaro ya bayyana bayanai masu muhimmanci da ya kamata ku sani game da Ibrahim Geidam, mutumin da Tinubu ya nada a matsayin ministan yan sanda.
Hukumar NEMA ta gano shirin kasar Kamaru na kokarin ballo ruwa daga cikin kasar zuwa Najeriya. Hakan zai shafi jihohin Najeriya da wasu yankunan kasar Kamaru.
Atiku Abubakar, dan takarar shugaban kasa na PDP, ya yi zargin cewa bayanan jami’ar jihar Chicago na shugaba Tinubu ya yi karo da abun da ya gabatar a 1999.
Tsohon sanata ya shawarci ministan Abuja da ya gaggauta komawa APC saboda ya akre mutuncinsa a matsayinsa na wanda yake kusa da Tinubu a halin yanzu din nan.
Jigon jam'iyyar All Progressives Congress (APC), Aaron Artimas, ya yi magana kan ƙarar da Atiku Abubakar ya shigar da Shugaɓa Tinubu a wata kotun ƙasar Amurka.
Koda dai ana kallon LP a matsayin jam’iyya mai karfin iko ta uku a siyasar Najeriya bayan nasarar da ta samu a 2023, wasu yan majalisarta sun rasa kujerunsu.
Ana shirin ruguza nasarar NNPP a zaben Gwamna da aka yi a bana. Shehin malami, Dr. Sani Ashir ne wanda ya jagoranci sallar da gwamnati ta shirya ya fadi haka.
Siyasar Najeriya
Samu kari