Siyasar Najeriya
Yayin da shari'o'in kan zaben gwamnonin Kano, Zamfara da Filato suka kai gaban kotun koli, wasu kungiyoyi sun bukaci alkalai su tabbatar da zabin talakawa.
Hukumar yan snada reshen jihar Kogi ta tabbatar da cewa waus yan bindiga sun yi awon gaba da muhimman takardun karar zaben gwamnan jihar Kogi da ke gaban kotu.
Yayin da ake shirin fara shari'a a kotun koli, Gawuna na APC ya kuma samun goyon bayan akalla lauyoyi 500, waɗanda zasu mara masa baya don kwato hakkinsa.
Dokta Bonieface Aniebonam wanda ya kafa NNPP ya raba gardama kan takaddamar sahihancin zaman Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano, dan jam'iyyar NNPP.
Jam'iyyar PDP ta fara farfaɗowa da nufin warware dukkan rigingimun cikin gida, ta umarci mambobinta su garzaya su janye kararrakin da suka shigar gaban kotu.
Majalisar dokokin jihar Benuwai ta dakatar da mambobinta hudu bisa zargin zagon ƙasa bayan sun yu rigima da yan majalisar da ke goyon bayan Gwamna Aƙia.
Jam'iyyar APC ta yi zargin cewa Gwamna Douye Duri na jam'iyyar PDP na kulƙa makircin yadda EFCC zata kamo Timipre Sylva ta gurfanar da shi a gaban kuliya.
Kotun kolin Najeriya ta kawo karshen shari'a kan zaben gwamnan jihar Imo wanda aka yi tun shekarar 2019, ta ce ba ta da hurumin sauraron ƙarar gaba ɗaya.
Major Agbo, shugaban ɗaya daga cikin ɓangarorin NNPP biyu ya ce sun aminta da hukuncin kotun ɗaukaka kara na tsige gwamnan sabida ba ɗan jam'iyya bane.
Siyasar Najeriya
Samu kari