Siyasar Najeriya
Ministan ruwa da shuɗin tattalin arziƙi, Adegboyega Oyetola, ya bayyana goyon bayansa ga matakin kora da dakatarwan da APC ta Osun ta yi wa wasu mambobi.
Tsagin tsohon gwamnan jihar Kano, Rabiu Kwankwaso, sun fara shirin sauya tambarin jam'iyyar NNPP da kundin tsarin mulkin jam'iyyar domin rage wa wasu ƙarfi.
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour Party (LP) 1 2023, Mista Peter Obi ya aika sako mai tsuma zuciya ga mabiyansa tare da karfafa masu gwiwa.
Gwamnan jihar Ondo, Rotimi Akeredolu, ya koma bakin aiki a hukumance a ranar Alhamis, 8 ga watan Satumba bayan hutun jinya na watanni uku da ya tafi a kasar Jamus.
A rahoton hirar da aka yi, Nyesom Wike ya ce karfin halin ‘yan jam’iyyarsa ta PDP ya jawo su ka rika tunani za sui ya karbe mulki daga hannun Bola Tinubu da APC
Kotunan da ke sauraron korafin zabe sun soke nasarar da Seyi Sowunmi ya samu a Legas, saboda rashin rajista a jam'iyya, LP ta rasa was 'yan majalisunta a kotu.
Kotun sauraron kararrakin zaben mambobin majalisun tarayya NASS mai zama a Makurɗi ta kwace kujerar Sanatan APC a jihar Benue, ta baiwa ɗan takara a inuwar PDP.
Tsohon gwamnan jihar Ribas kuma ministan birnin Abuja, Nyesom Wike, ya ce dama ya san Obi ba zai iya lashe zaben shugaban ƙasa ba duk da matasan da ke bayansa.
Gwamnatin Adamawa ta kare kanta dangane da matakin sanya hoton gwamna Ahmadu Finfiri a jikin buhunan shinkafar tallafin rage zafin cire tallafin man fetur.
Siyasar Najeriya
Samu kari