Siyasar Najeriya
Babban daraktan VON, Osita Okechukwu, ya bayyana cewa kwaɗayi da haɗamar tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Atiku Abubakar, ne ya sa PDP ta sha ƙashi a zabe.
Shugaban majalisar dattawan Najeriya, Sanata Godswill Akpabio ya bukaci yan adawa baki daya su rungumi hukuncin da kotun zabe ta yanke kan babban zaben 2023.
Wasu gungun masu zanga-zangar lumana a Kotun zabe sun buƙaci manyan yan takarar shugaban ƙasa a zaben 2023, Atiku da Peter Obi su haɗa kai da Bola Ahmed Tinubu.
Kotun sauraron kararrakin zaben yan majalisun tarayya mai zama a Abiya ta tsige Amobi Ogah na jam'iyyar Labour Party daga kujerar mamban majalisar tarayya.
Kotun sauraron kararrakin zaben yan majalisun tarayya mai zama a Delta ta tsige Thomas Onowakpo na jam'iyyar APC daga kujerar sanata mai wakiltan Delta ta kudu.
Kotun sauraron ƙarar zaɓen sanatan Oyo ta Kudu ta tabbatar da nasarar sanatan APC, Sarafadeen Alli. Kotun ta yi fatali da ƙarar da ɗan takarar PDP ya shigar.
Kotun saurarn kararrakin zaben shugaban kasa ta kori karar da jam’iyyar Allied Peoples Movement (APM) ta shigar saboda rashin cancanta da hurumin sauraronta.
Shugaban kasa Bola Tinubu na cikin tsaka mai wuya yayin da kotun zabe ke matakin karshe na zartar da hukunci kan kujerarsa. Zai san makomarsa a yau Laraba.
Majalisar dokokin jihar Oyo ta amince da buƙatar mai girma gwamna Seyi Makinde, na karɓo rancen kuɗi Naira biliyan 50 domin tafiyar da harkokin gwamnatinsa.
Siyasar Najeriya
Samu kari