Siyasar Najeriya
An nemi gwamnan Kano ya ba bahasin yadda ya kashe wasu kudade da ake ganin an ware su ne domin ya ciyar da 'yan jihar a cikin watan Ramadanan bana.
An bayyana jihohin Najeriya da suka fi shan tsadar man fetur a Najeriya, duba da yadda farashin ya tashi a gidajen mai a cikin watan da ya gabata.
Jam'iyyar All Progressives Grand Alliance (APGA) ta yi wa shugaban jam'iyyar APC na kasa martani kan kalamansa na cewa jihar Anambra za ta koma hannun APC.
Tsohon gwamnan Kaduna, Malam Nasir Ahmad El-Rufai, ya ziyarci dakataccen sanatan Bauchi ta Tsakiya, Abdul Ningi, a gidansa da ke birnin tarayya Abuja.
Ministan yaɗa labarai da wayar da kan al'umma, Mohammed Idris, ya kai ziyarar kwanaki biyu jihar Kano kuma ya gana da mai girma gwamna, Abba Kabir Yusuf.
Tsohon gwamna, Nasir El- Rufa'i a cikin ƴan kwanakin nan yana kai ziyara a wajen ƴan siyasa. Za a tuna Nasir Ahmed El- Rufa'i ya kai ziyara sakatariyar jam'iyyar SDP
Kakakin yakin neman zaben shugaban kasa na jam'iyyar Labour Party (LP), Yunusa Tanko, ya musanta batun ficewar Peter Obi daga jam'iyyar da ske yadawa.
Bayan ganin Peter Obi a masallaci, hadimin shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana kadan daga abin da ya gani na alamar siyasa game da wannan ziyara.
Shugaban jam'iyyar APC na ƙasa, Dakta Abdullahi Umar Ganduje. ya bayyana cewa jam'iyya mai mulki ta shirya kwace mulkin jihar Anambra a babban zaɓe mai zuwa.
Siyasar Najeriya
Samu kari