Siyasar Najeriya
A makon nan ake sa ran kotun koli zata yanke hukunci kan nasarar wasu gwamnonin jam'iyyun APC, PDP da Labour Party daga yau Litinin zuwa ranar Jumu'a.
Tsohon gwamnan jihar Ribas kuma ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya ce dukkan ƴan ƙasa suna son ɗaukar hoto da shi idan suka gansa.
Gwamnan jihar Kogi, Alhaji Yahaya Bello, ya amince da naɗin sabbin ciyamomin rikon kwarya a kananan hukumomin jihar yayin da wa'adin mulkinsa ke dab da ƙarewa.
Mun ji labari an shigar da kara a kan ‘yan kungiyar Omoluabi a Osun. APC ta zargi tsohon gwamna Rauf Aregbesola da zagon-kasa har an maka kungiyarsu a kotu.
Kotun kolin Najeriya ta shirya raba gardama kan zaben gwamnan jihar Kano, Legas da wasu jihohin ranar Jumu'a, za kuma ta zauna kan wasu kararraki a makon nan.
Shugaban Najeriya, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya dakatar da ministar harkokin jin ƙai da yaƙi da talauci, Dokta Betta Edu, daga matsayinta nan take.
Tsohon kakakin shugaban ƙasa a mulkin Obasanjo da Jonathan, Mista Doyin Okupe, ya fice daga jam'iyyar Labour Party (LP), ya bayyana dalili mai kwari.
Shugaban jam'iyyar All Progressives Congress (APC) na kasa, Abdullahi Umar Ganduje, ya yi magana kan gwamnoni, sanatoci da yan majalisun da za su dawo APC.
Betta Edu, dakatacciyar ministar jin kai da yaƙi da talauci ta riƙe manyan muƙamai a tarihin siyasarta kafin wannan abu ya faɗa kanta, mun tattara muku su.
Siyasar Najeriya
Samu kari