Siyasar Najeriya
Shugaban kwamitin yada labarai da harkokin midiya na majalisar dattawa ya karyata rahoton wasu kafafen watsa labarai kan batun tallafin buhunan shinkafa.
Jam'iyyar PDP reshen jihar Benuwai ta tabbatar da cewa wasu manyan shugabanninta guda biyu sun sauya sheƙa zuwa jam'iyyar APC mai mulki, ta musu fatan alheri.
Yayin da ake dakon ranar yanke hukunci a kotun koli kam zaben Kano, magoya bayan NNPP sum koma.ga Allah, sun yi taron addu'a da rokon Allah ya ba Abba nasara.
Gawar tohon gwamnan jihar Ondo, Rotimi Akeredolu, wanda ya mutu a Jamus ta iso gida Najeriya yau Jumu'a, 5 ga watan Janairu, 2024, ya mutu ne sakamkon ciwon daji.
Gwamna Biodun Oyebanji na jihar Ekiti ya shaida rantsuwar kama aikin sabbin ciyamomi 38 da mataimakansu, ya ja kunnensu kan sha'anin tsaro a yankunan su.
Tsohon kakakin majalisar dokokin jihar Ribas mai biyayya ga gwamna Fubara, Edison Ehie, ya janye ƙarara da ya shigar da yan majalisa 25 da suka koma APC.
Gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke, ya amince da naɗin wasu sarakunan gargajiya 6 da zasu dare karagar mulkin a yankunansu, sannan ya ƙara wa wasu girma.
Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) ta yi martani kan batun shirin sake tsayawa takarar Atiku Abubakar a zaben 2027. Atiku ya yi takara har sau shida.
Shugaban cocin INRI Spiritual Evangelical, Primate Babatunde Elijah Ayodele, ya yi hasashen ficewar Gwamna Umo Eno daga jam'iyyar PDP zuwa jam'iyyar APC.
Siyasar Najeriya
Samu kari