Siyasar Najeriya
Farfesa Usman Yusuf ya ce wajibi ne kowan musulmi ya tsoma baki a kan abubuwan addini da ba su dace ba bayan malaman Izala za su jagoranci taron addu'a a Abuja.
Malam Dikko Umaru Radɗa ya kara kassara jam'iyyun adawa a Katsina, ya karbi dubban masu sauya sheka zuwa APC, ya ba da umarnin jawo su cikin harkokin gwamnati.
Kungiyar Izala ta yi magana kan zargin hada kai da 'yan Darika wajen shirya taron mahaddata Kur'ani a goyi bayan Bola Tinubu a 2027. Ta ba siyasa a Qur'anic Festival
Ana ta magana kan takarar gwamna na Seyi Tinubu a jihar Lagos inda jigon APC, Joe Igbokwe ya ce kira na amincewa da lamarin zai kawo rarrabuwa ne kawai.
Sheikh Murtala Bello Asada ya koka kan salon mulkin Bola Tinubu inda ya yi addu'ar Allah ya tarwatsa azzaluman shugabanni da ke lalata yankin Arewa.
Rahotanni sun tabbatar da cewa an gagara samun nasarar shawo kan rikicin cikin gida na PDP yayin da ake hasashen shakku kan taron kwamitin zartarwa ta NEC.
Sanatan Kwara ta Tsakiya na jam'iyyar APC, ya yi magana kan jita-jitar cewa ya shirya ficewa daga jam'iyyar. Salihu Mustapha ya ce ko kadan babu batun hakan.
Gwamnan jihar Edo, Monday Okpebholo ya bayyana cewa babu tantama dukkan mutane jihar za su sake ba shugaban ƙada, Bola Tinubu kuri'unsu a zaben 2027.
Jam'iyyar PDP a jihar Delta za ta samu koma baya bayan sanatanta ya shirya komawa APC. Sanata Ned Nwoko mai wakiltar Delta ta Arewa ya shirya barin PDP.
Siyasar Najeriya
Samu kari