Siyasar Najeriya
Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa ya bayyana cewa ya kamata ƴaƴan APC su rika girmama shugaban jam'iyya na kasa, Dr Abdullahi Umar Ganduje.
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar da mai ba shugaban ƙasa shawara kan tsaro, Nuhu Ribadu sun gaisa a wani masallaci a Abuja.
Hukumar zaɓen jihar Kano mai zaman kanta KANSIEC, ta matso da zaɓen kananan hukomin daga watan Nuwamba zuwa ranar 26 ga watan Oktoba mai zuwa a 2024.
Tsohon shugaban jam'iyyar PDP a jihar Abia kuma Sanata, Emma Nwaka ya yi murabus daga jam'iyyar inda ya ce ya yi hakan ne saboda wasu dalilai a karan kansa.
Tsohon mai magana da yawun APC ta ƙasa, Timi Frank ya bayyana cewa Allah ne kaɗai zai yanke makomar siyasar Atiku Abubakar a babban zaɓe na gaba.
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Kwamared Shehu Sani ya ce a ganinsa ya kamata ƴan Arewa su marawa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu baya a zaɓen 2027.
A wannan labarin za ku ji shugaban jam'iyyar APC na kasa, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya bayyana cewa za a gudanar da babban taron jam'iyyar a watan Satumba.
Shugaban APC a Najeriya, Abdullahi Ganduje ya ce za su fara rajistar yan jam'iyyar ta yanar gizo da neman hadin kai tsakanin shugabannin jam'iyya da masu mulki.
Shugaban jam'iyyar APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje, ya bayyana cewa sunnshirya tsaf domin mayar da sauran jihohin da ke hannun 'yan adawa su dawo na APC.
Siyasar Najeriya
Samu kari