Siyasar Najeriya
Da safiyar Laraba bayan fara zaman kotun sauraron kararrakin zaben gwamna a Edo, an jiyo karar harbe-harben bindiga, lamarin da ya tada hankulan lauyoyi da alkalai.
Jagora a jam'iyyar hamayya ta PDP, Kola Ologbodinya ya bayyana cewa kujerar shugabancin jam'iyyar da Ambasada Umar Damagun ke kai ba ta shi ba ce.
Zaben shekarar 2027 na kara kusantowa yayin da aka shiga sabuwar shekarar 2027. Akwai gwamnonin da ake rade-radin za su iya sauya sheka kafin zuwan lokacin.
Wata kungiya ta fara tone tone kan maganar takarar gwamnan Legas da aka ce dan Tinubu, Seyi Tinubu ya cancanta a 2027. Kungiyar ta ce ba dan jihar Legas ba ne.
Jam'iyyar PDP reshen jihar Ebonyi ta zaɓi Chidiebere Egwu a matsayin wanda zai maye gurbin mataimakin shugabanta na dhiyyar Kudu maso Gabas, Ali Odefa.
Tsohon mai magana da yawun PDP na ƙasa, Kola Ologbodiyan ya ce akwai wasu daga APC da ke yunƙurin ganin bayan babbar jam'iyyar adawa, ya ce dole su tashi tsaye.
Wani kusa a jam'iyyar APC ya ce kakakin majalisar Legas da aka tsige, Mudashiru Obasa ya nuna takama yayin da aka kira shi zuwa sulhu a gaban shugaba Bola Tinubu.
Gamayyar jam'iyyun siyasa a Najeriya, ƙungiyar ƴan adawa mafi girma a ƙasar nan watau CUPP ta buƙaci yan Najeriya su kauncewa zaben jam'iyyar APC a 2027.
Shugaba a APC ya bayyana cewa haduwar El-Rufa'i, 'yan bangaren Atiku da SDP ba za ta girgiza su ba kwata kwata. APC ta ce El-Rufa'i ya shiga rudani a siyasance.
Siyasar Najeriya
Samu kari