Siyasar Najeriya
Gwamnan jihar Akwa Ibom, Umo Eno ya ce rikicin cikin PDP ya hana shi kwanciyar hankali, don haka ya yanke shawarar barin jam'iyyar gabanin zaben 2027.
Alamu sun nuna cewa jam'iyyar ADC ita ce zabin su Atiku Abubakar, Nasir El-Rufai da Peter Obi domin yin hadakar kayar da Shugaba Bola Tinubu a zaben 2027.
Siyasar Najeriya ta dauko wani sabon salo yayin da 'ya'yan manyan kasa ke taya iyayensu fada duk lokacin da aka soki tsari ko kuma salon shugabancinsu.
Wani malamin addinin kirista ɗan asalin jihar Kogi, Fasto Adejola Babagbemi ya bayyana shirinsa na tsayaws takarar ɗan Majalisar Wakilai a mazaɓar Yagba.
Mukaddashin shugaban PDP na kasa, Ambasada Umar Iliya Damagun ya karyata zargin aiki da APC, domin rage tasirin jam'iyyarsa gabanin babban zaben 2027.
Shugaban APC, Abdullahi Umar Ganduje ya ce suna daf da karbar wani gwamnan adawa zuwa APC. Ganduje ya fadi dalilin da ke sanya 'yan PDP komawa APC a Najeriya.
Tsohon hadimin Goodluk Jonathan, Reno Omokri ya ce burisa sh ne yin sulhu tsakanin Atiku Abubakar da Bola Ahmed Tinubu. Reno ya ce Atiku ya taimake shi sosai.
An ba Amaechi da Imoke jagorancin tantance kafa sabuwar jam’iyya ko shiga SDP/ADC, yayin da tsohon gwamnan Kano, Ibrahim Shekarau ya shiga hadarsu Atiku.
Shugaban kasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya nuna jin dadi da maraba da sauyin sheka da ke faruwa cikin APC, yana kuma fatan karin ‘yan adawa za su bi sahu.
Siyasar Najeriya
Samu kari