Sabon Farashin Man Fetur
Majalisar wakilai ta gayyaci ministar kudi, kasafi da tsare-tsare ta kasa, Hajiya Zainab Ahmed domin ta gabatar da dukkan takardun da suka shafi batun tallafin
Gwamnoni sun ba gwamnatin tarayya shawarar ta biya ma’aikatan da suka kai shekara 50 a Duniya kudin fansho domin su ajiye aikinsu, sannan a cire tallafin mai.
Farashin kalanzir wanda iyalai da yawa ke amfani da shi, yayi rashin gwauron zabi zuwa N800 matsayin kudin Lita daya wasu wuraren har N850 zuwa N1000 a Legas.
Gwamnatin tarayya tace babu hannunta a karin farashin man fetur da aka yi a a watan Yuli. Minista ya tabbatar da cewa gwamnati na biyan tallafin fetur har gobe.
Gwamnatin Muhammadu Buhari ta kawo sauyi, amma NNPCLimited, sun karyata rade-radin da ke yawo a gari na cewa akwai shirin da ake yi na sallamar ma’aikata 500.
Gwamnatin tarayya ta ce za ta tanadi kudaden tallafin man fetur a shekarar 2023 da akalla za su kai sama da Naira tiriliyan 6.72 kamar yadda rahotanni suka fada
A makon nan ne aka rika yada labarin cewa an saida kamfanin mai na NNPC. Za ku ji akwai bambanci tsakanin saidawa ‘Yan kasuwa NNPC da kasuwanci da kamfanin.
Kamfanin man fetur na Najeriya, (NNPC) ya ce bai ba da izinin sabon jadawalin farashin man fetur ba da ke yawo a kasar kamar yadda rahotanni suka bayyana...
Masu amfani da man fetur a Najeriya za su ga canji yayin da suka shiga gidajen maid aga yau. NNPC ta amince da karin kudin fetur, ta sanar da sabon farashi.
Sabon Farashin Man Fetur
Samu kari