Haduran mota a Najeriya
Wani gagrumin hatsarin mota ya ritsa da rayuka 18 inda suka kone kurmus har ba a iya ganesu a kauyen Nabardo dake jihar Bauci a yammacin Laraba wurin karfe 5.
Hukumar kiyayye haddura na kasa, FRSC, ta tabbatar da rasuwar fasinjoji 15, sakamakon wani mummunan hatsarin mota da ya faru a Koton Karfe da ke jihar Kogi.
Wani mutum ya shiga garari yayinda ta manta da matarsa tsakiyar daji cikin dare bayan ta sauka yin fitsari a hanya alhalin shi bai sani ba har ya ja motar.
An shiga firgici yayin da wasu motoci biyu suka yi karo, mutum b1 ya mutu, 8 sun jikkata a wani yankin jihar Anambra. An fara aikin jinya ga sauran fasinjoji.
Sabon mummunan hatsari ya ritsa da wasu mutum 12 a jihar Neja inda mutum takwas a take suka rasa rayukansu. Uku daga cikin 'yan sanda ne, 5 farar hulaa ne.
Yanzu muke samun labarin yadda wata mota kwantena ta danne motoci da yawa a jihar Legas, ana fargabar jama'a da yawa sun jikkata. Wani direban mota ya rasu.
Wani mummunan hatsarin mota ya yi ajalin wani jigon jam'iyyar PDP a jihar Delta tare da Direbansa a hanyarsu ta zuwa wurin taron gangamin kamfe raɓar Laraba.
Mummunan hatsarin mota ya ritsa da wata mota kirar Hilux da Toyota inda Hilux din ta haye Toyota din wanda yasa ta fada gefe ta kama da wuta. Mutum 11 sun mutu.
Mai neman zama gwamnan jihar Jigawa a inuwar jam'iyyar PDP, Mustapha Sule.Lamido, ya taka rawa a wurin gangamin yakin neman zabensa duk abinda ya faru mara dadi
Haduran mota a Najeriya
Samu kari