Haduran mota a Najeriya
Za a ji labarin yadda Shugaban Jam’iyya APC da ‘Dan takaran kujerar Gwamna suka gamu da hadari a mota, amma Ubangiji ya nuna masu aya, domin duk sun kubuta.
Labarin da muke samu daga jihar Ondo ya bayyana yadda wata tankar mai ta fadi ta kama da wuta a jihar. An bayyana yadda lamarin ya faru a ranar Larabar yau.
Rahotanni sun bayyana cewa wata sabuwar Tanka ta yi bindiga yayin da ta ɗauko man Fetur na farko a jihar Ondo, mutane sun shiga yanayin fargaba da tsoron abun.
Wani mumunan hadari ya auku yau Lahadi a jihar Legas inda wata kwantena ta dira kan motar ban mai dauke da fasinjoji a karkashin gasar Ojulegba kuma mutum 9.
Yanzu muke samun wani mummunan labarin yadda wasu fadawan mai martaba Shehun Borno suka kone kurmus a wani hadarin da suka yi a hanyar Maiduguri zuwa Damaturu.
Motoci uku dauke da magoya bayan jam'iyyar APC a jihar Zamfara sun tafka hatsari kan titin Gummi zuwa Bukkuyum. Mutum 8 sun mutu, gwamna ya dakatar da kamfen.
Wani mummunan hatsari yayi ajalin a kalla rayuka takwas a mahadar Nicon da ke babban birnin tarayya na Abuja.Ya hada da jama’a da ke titin suna jiran abun hawa.
Wasu mambobin jam'iyyar PDP 15 sun gamu da hatsari a hanyarsu ta zuwa gangamin yakin neman zaben dan takarar gwamnan jihar Filato ranar Talata da karfe 10:00.
Hukumar kiyayye haddura na kasa, FRSC, ta tabbatar da rasuwar fasinjoji 15, sakamakon wani mummunan hatsarin mota da ya faru a Koton Karfe da ke jihar Kogi.
Haduran mota a Najeriya
Samu kari