Haduran mota a Najeriya
Mai neman zama gwamnan jihar Jigawa a inuwar jam'iyyar PDP, Mustapha Sule.Lamido, ya taka rawa a wurin gangamin yakin neman zabensa duk abinda ya faru mara dadi
Tawagar Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde ta tafka hatsari inda daya daga cikin direbobi mai suna Ramon Mustapha yace ga garin ku. Wasu a cikin jama’a sun jigata.
Rahotanni sun nuna cewani hatsari mai muni ya rutsa da watar Hilux dake cikin ayarin gwamnan Adamawa, Ahmadu Fintiri, yana hanyar zuwa Mubi, mutane 4 sun rasu.
An nemi hana masu Keke Napep amfani da manyan titunan Kano. Amma sai ga sanarwa cewa gwamnatin jihar Kano ta janye wannan hukunci sai nan gaba, meya jawo hakan?
Jim kaɗan bayan kammala wani ɗaura aure a Masallacin Agga, Yola, wata babbar Mota da ta shawo gangara ta latse biyu daga cikin ayarin motocin gwamnan Adamawa.
Rahotannin da muke samu da afiyar nan sun nuna cewa wasu Fasinjoji da suka taso daga Gombe da niyyar zuwa Legas sun gamu da ajalinsu a Titin Abuja -Lokoja.
Wani rahoto daga hukumar kiyaye haɗurra FRSC ta Bauchi ya tabbatar da cewa mutum biyu ne suka ce ga garinku nan a haɗarin da ya rutsa da Ayarin Kwamishina.
Yanzu muke samun mummunan labarin rasuwar Pharm. Ejikeme Omeje, dan takarar majalisar wakilai ta kasa a karkashin inuwa jam'iyyar APC mai mulkin kasar nan.
Hukumar kiyaye haɗurra (FRSC) reshen Kano ta tabbatar da cewa akalla Fasinjoji 14 ne suka ce ga garinku nan sakamakon hatsarin mota a babban Titin Wudil-Gaya.
Haduran mota a Najeriya
Samu kari