Haduran mota a Najeriya
Yanzu muke samun mummunan labarin rasuwar Pharm. Ejikeme Omeje, dan takarar majalisar wakilai ta kasa a karkashin inuwa jam'iyyar APC mai mulkin kasar nan.
Hukumar kiyaye haɗurra (FRSC) reshen Kano ta tabbatar da cewa akalla Fasinjoji 14 ne suka ce ga garinku nan sakamakon hatsarin mota a babban Titin Wudil-Gaya.
Shugaban hukumar NIQS ya ƙasa kuma tsohon Sakataren watsa labarai ga gwamnan jihar Neja, Malam Danladi Ndayebo, ya rasu bayan hatsarin mota da daren Lahadi.
Wani dan shekara 15 mara lafiya ya shiga shagon sayar da motoci don sayan wata tsaleliyar mota mai tsada. Temmyy, wanda ya daura labarin a shafinsa na Tuwita.
Akalla fasinjoji 13 ne suka kone kurmus a wani hadarin motan da ya faru a kusa Four-Corners Enugu da misalin karfe 9 na daren jiya Lahadi, inji rahoton Vanguard
A yayin da za a ci bashin Naira Tiriliyan 8 domin a cike gibin kasafin kudin shekara mai zuwa, Gwamnatin Najeriya za ta saye sababbin motocin Naira Biliyan 23
Wani haɗarin mota da ya rutsa da mutane 20, 11 daga ciki sun rigamu gidan gaskiya yayin da wasu Takwas ke kwance a Asibiti inji kwamandan hukumar FRSC na Bauchi
Wata kotu mai daraja 1 a Karu Abuja ya bada umurnin a tsare wasu maza biyu, Mansir Seidu da Abdulazeez Shehu, wadanda aka amsa laifin lakadawa jami'in kula da
Bayin Allah sun mutu yayin da wata mota da ta dauko man fetur ta kife. Wannan hadari ya yi sanadiyyar dinbin mutane da-dama, wasu suna cewa akalla mutane 20.
Haduran mota a Najeriya
Samu kari