Jihar Rivers
Tawagar yan sanda sun kama dan takarar gwamna karkashin jam'iyyar Peoples Democratic Party a Jihar Rivers, Farah Dagogo a yammacin ranar Alhamis, rahoton The Pu
Gwamnan Ribas, Nyesom Wike, ya umarci yan sandan jiharsa su kama ɗan majalisar wakilan tarayya duk inda suka ganshi bisa zargin hayar yan daba da kai hari.
Wani dan takarar gwamnan Jihar Rivers, Tonye Princewill ya zargi wasu ‘yan bindiga da ba san ko suwaye ba da afkawa gidansa amma ba su taba wani abu mai tsada b
Wasu 'yan bindiga sun tare motar daukar fasinja, sun yi awon gaba da wasu mutane takwasi ciki har da direba. 'Yan sanda sun fara aikin ceto mutanen da aka sacen
Wata gobara da aka ce ta tashi a wurin ajiye jiragen ruwa a jihar Ribas ta kashe mutane biyar, tare da kone wasu jiragen ruwa 60 da aka ajiye a bakin ruwan da k
Ministan sufuri kuma tsohon gwamnan jihar Ribas, Rotimi Amaechi, a yau Asabar ya ayyana shiga tseren takarar kujera lamba ɗaya a Najeriya a zaɓen 2023 dake tafe
Kungiyar Matasan Ijaw, IYC ta duniya ta bayar da sanarwa ta musamman, inda ta ce matsawar wani mummunan lamarin ya samu tsohon Shugaban Kasa Goodluck Jonathan,
Halin da tattalin arzikin Najeriya ke ciki a yanzu yana shafar mazauna kasar da gwamnatocin jihohi a yankuna daban-daban hakan yasa suke karbo manyan bashi musa
Kotun Gwamnatin Tarayya a Port Harcourt, babban birnin Jihar Rivers ta yanke hukuncin daurin gidan yari ga wasu mutane biyar saboda satar danyen man fetur. Kama
Jihar Rivers
Samu kari