Jihar Rivers
Tsohon gwamnan Rivers kuma Ministan Abuja, Nyesom Wike, ya ce gwamna Siminalayi Fubara ya fadi siyasa kuma karin koma baya na nan tafe a gare shi.
Gwamna Siminalayi Fubara ya sake tura wasiƙa ga Majalisar Dokokin jihar Ribas, ya buƙaci sake dawowa domin gabatar da kasafin kudin 2025 bayan abin da ya faru.
Yan kabilar Ijaw sun gargaɗi shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu kan tsige Gwamna Siminalayi Fubara, sun yi barazanar cewa za su ba shi mamakin ta inda bai zato ba.
Rashin wutar lantarki ya shafi Bayelsa da Rivers, inda mutane ke fama da wahala sakamakon lalata turakun wuta na layin Owerri-Ahoada da ke ba jihohin wuta.
Gwamna Siminalayi Fubara ya nuna damuwa kan hana shi shiga zauren Majalisar Dokokin Jihar Ribas na wucin gadi domin sakw gabatar da kasafin kuɗin 2025.
Tsohon gwamnan jihar Rivers kuma ministan Abuja, Nyesom Ezenwo Wike, ya bayyana cewa 'yan majalisar dokokin jihar na da hurumin tsige Gwamna Siminalayi Fubara.
Tsohon gwamnan Rivers, Nyesom Wike ya yi magana kan rigimar siyasa inda ya ce idan Gwamna Fubara ya aikata laifi, majalisa ta tsige shi, domin ba laifi ba ne.
Jami'an ƴan sanda sun garƙame kofa yare da hana ayarin motocin Gwamna Siminalayi Fubara shiga zauren Majalisar dokokin jihar Ribas, sun faɗi dalilinsu.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya yi magana kan rikicin siyasar jihar Ribas musamman tsakanin Fubara da Wike yayin da shugaban APC ya yi barazanar tsige gwamna.
Jihar Rivers
Samu kari