Jihar Rivers
Bayan ayyana dokar ya ɓaci, dakarun sojojin Najeriya sun mamaye fadar gwamnatin jihar Ribas, har an fara yaɗa jita-jitar ba a san inda Fubara ya shiga ya buya ba.
Kungiyar gwamnonin jam'iyyar PDP sun nuna rashin jin dadinsu kan dakatarwar da Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya yi wa Gwamna Siminalayi Fubara na jihar Rivers.
Shugaban kasan Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya sanya dokar ta baci a jihar Rivers tare da dakatar da Gwamna Siminalayi Fubara da 'yan majalisar dokoki.
Gwamnatin Rivers ta yi magana kan matakin da Bola Tinubu ya dauka na dakatar da gwamna Siminalayi Fubara. Gwamnatin ta bukaci a bar Fubara ya cigaba da aiki.
Majalisar wakilan Najeriya ta bayyana cewa ta na da masaniya a kan matakin da shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya dauka na dakatar da gwamnatin Ribas.
Jam'iyyar APC ta gargadi gwamnan jihar Osun bayan Bola Tinubu ya dakatar da gwamnan Rivers, Fubara. APC ta ce ko gwamnan Osun ya bi doka ko a dakatar da shi.
Gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara ya yi bayani na farko bayan Bola Tinubu ya dakatar da shi daga gwamna. Tinubu ya dakatar da Fubara da 'yan majalisar Rivers.
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar ya soki matakin da shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya ɗauka dangane da rikicin siyasar jihar Ribas.
PDP ta ce yi watsi da dokar ta baci da Tinubu ya ayyana a Rivers da dakatar da Gwamna Fubara, tana mai cewa, hakan ya saba wa doka. Ta nemi a mutunta dimokuradiyya.
Jihar Rivers
Samu kari