Rikicin Ma'aurata
A ranar Laraba, 2 ga watan Maris ne wata kotun Jos ta raba auren shekaru 15 tsakanin wani Shepnaan Emmanuel da matarsa mai suna Linda, saboda saurin fushinta.
Wata kotun Jos da ke zama a Nassarawa Gwong, ta gimtse auren shekara bakwai tsakanin Sumaiya Muhammad da mijinta, Bala Usman, saboda kaurace mata da ya yi.
Mukandamage Domitila ta auri yayanta na jini ba tare da ta san cewa suna da alaka ba, kuma har sun haifi yara 3 tare, ta ce sun gano hakan ne ta wajen yan uwa.
Peter Oyuk, Wani tsoho mai shekaru 84, ya sha mamakin yadda matan sa 2 suka sake aure bayan ya yi tafiya tsawon shekaru 47. Kamar yadda LIB ta ruwaito daga The
Wani mutum, Hasan Taiwo, ya yi wa masoyiyarsa da suka zaune tare, Chibuzor Aloh, mai yara hudu, duka har sai da ta mutu saboda ta yi amfani da cajar wayarsa ba
Babban limamin garin Enagi, Alhaji Attahiru Alhassan ya rasu bayan an daba masa wuka saboda zarginsa da badala da matar wani mutum mai suna Umaru Jibrin. Jibrin
Wata kotu a Jos, da ke zamanta a Kasuwan Nama, ranar Alhamis, ta raba wani aure tsakanin Rakaiya Abdullahi da mijin ta, Saleh Adam bayan ta zargi mijin nata da
Gwamnan Jihar Kogi Yahaya Bello ya saki matarsa ta uku mai suna Hafiza a cewar wasu rahoto da LIB ta wallafa. Vanguard ta ruwaito cewa an tabbatar da hakan kwan
Wani ma'aikacin kamfani, Kazeem Adebiyi, ya shaida wa wata kotun gargajiya da ke zamanta a Ile-Tuntun ta raba auren sa mai shekara uku da matar sa, Rukayat bisa
Rikicin Ma'aurata
Samu kari