Rabiu Kwankwaso
Jigon jam'iyyar NNPP, Alhaji Abdulrasheed Adebisi ya bayyana cewa APC na kokarin kwatar kujerar jihar Kano karfi da yaji saboda zaben 2027 mai zuwa.
APC a jihar Kano ta yi kira ga daukacin mambobinta da duk ’yan kasuwar da suka yi asarar dukiyoyin a rusau din da gwamnati ta yi a jihar da su dauki azumi a yau.
Rundunar ta ce ta samu bayanan sirri da ke nuni da cewa mambobin wata jam'iyya na shirin gudanar da zanga-zanga a jihar, biyo bayan hukuncin Kotu kan zaben Kano.
Abba Kabir Yusuf ya tura dalibai 150 karatun digiri na biyu a kasar India kafin a kai ga tsige shi a ranar Juma'ar da ta gabata aka ba Gawuna gaskiya a kotu.
Jam’iyyar New Nigeria People’s Party (NNPP) ta ce ba ta gamsu da hukuncin Kotun Daukaka Kara na korar Abba daga kujerar gwamnan jihar Kano ba, ta garzaya Kotun Koli.
Shugaban jam'iyyar APC, Dakta Abdullahi Ganduje ya bayyana yadda su ka yi amfani da kuskuren Rabiu Kwankwaso wurin illata su a kotu da Abba Kabir na Kano.
Farfesa Farooq Kperogi ya yi gargadin cewa jam’iyyar APC mai mulki za ta iya haddasa rikici a Kano. Kalaman na Kperogi na zuwa ne bayan tsige Gwamna Abba Yusuf.
Gwamnan mai ci a jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya bayyana hukuncin da Kotun Daukaka Kara ta yanke matsayin "rashin adalci ga al'umar Kano", ya ce za je kotun koli.
Kotun ɗaukaka ƙara mai zama a babban birnin tarayya Abuja, ranar Jumu'a, 17 ga watan Nuwamba, 2023, ta tsige Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano.
Rabiu Kwankwaso
Samu kari