Rabiu Kwankwaso
A Cewar wani rahoto da gwamnatin jihar Kano ta fitar ranar Talata, saman gadar ya tsage tare da ruftawa sakamakon ruwan sama da aka sha a garin Kano a daren ranar Lahadi, lamarin da ya jawo aka hana ababen hawa bi ta hanyar gaba
Amma, babbar alkaliyar kotun, Jastis Halima Shamaki, ta yi watsi da korafin lauya Offiong tare da karbar shaidun kafin ta daga cigaba da sauraron karar zuwa ranar 23 ga watan Yuli. Kimanin shaidu 785 ake saka ran cewa zasu bayyana
Masu ababen hawa dake bin babbar hanyar titin jami’ar Bayero ta Kano sun shiga cikin zulumi yayin da hukuma ta rufe hannu daya na titin sakamakon tsagewa da babbar gadar kasa ta Gadon Kaya ta yi
A cikin makon nan Rabiu Kwankwaso ya ziyarci tsohon Shugaban Jam’iyyar PDP da a ka yi wa rasuwa a makon nan. Bayan nan Kwankwaso ya kai ziyara gidan Marigayi Alhaji Abdullahi Mai Rago.
A yau dinnan ne gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje, ya bayyana cewa sabbin masarautun jihar Kano guda hudu da ya kirkira suna nan daram-dam babu wanda ya isa ya rushe su...
Zabiya a kasar Tanzaniya koda yaushe suna cikin fargaba da tsoron kada a kama su a sayar a cikin kasarsu. Sabo son kudi da mulki da mutanen kasar suke dashi yasa suke farautar zabiya suna sayarwa saboda wani imani da suke dashi...
A tsakanin yau da gobe Abba Gida-Gida zai gabatar da shaidunsa a Kotun da ke sauraron karar zaben Kano na 2019. Akwai mutum 500 da za su bada shaida ga Abdulla Ganduje da Abba Yusuf da su ka kara a zaben.
Yanzu haka Kwankwaso ya fara neman Makarantar da Matasa 370 da a ka zaba za su yi karatu. Hazikan Matasan da gidauniyar Kwankwasiyya ta zaba za su yi karatu ne a Indiya.
Legit.ng ta ruwaito a makon data gabata ne aka jiyo Sanata Rabiu Kwankwaso yana bayyana yadda darikar Kwankwasiyya ta samu karbuwa a duk fadin duniya bama cikin Najeriya kadai ba, a cikin wata hira da yayi da manema labaru.
Rabiu Kwankwaso
Samu kari