Rabiu Kwankwaso
Zaben Abba Gida-Gida ya sa ‘Yan Kwankwasiyya sun ajiye jar hula. Tuni dais hi Madugun watau Kwankwaso ya cire jar hula sa gabanin zaben Abba Gida-gida da zai kara da gwamna Abdullahi Umar Ganduje.
Kotu ta zauna game da ingancin takarar Abba Yusuf a PDP inda ta tabbatar da takarar Injiniya Abba Kabir Yusuf watau Surukin Kwankwaso a matsayin cikakken wanda zai rikewa jam’iyyar PDP mai adawa tuta.
‘Yan Sanda sun kama Nasiru Gawuna da Murtala Garo su na neman murde zabe jiya da dare. Jami’an tsaro sun cafke na-hannun daman Ganduje ne a Nasarawa. Inda za ku ga bidiyon yadda aka yi tumu-tumu da su.
Za ku ji yadda zaben sabon Gwamna na 2019 yake gudana a Jihar Kano inda Gwamna mai-ci Abdullahi Ganduje zai samu kalubale daga jam’iyyun adawa irin su PDP da PRP. Dazu dai aka damke wata mota cike da kayan zabe Kano.
Tsohon Gwamna Shekarau ya rasa akwatin sa a hannun PDP. Sabon Sanatan na APC Shekarau ya rasa rumfar sa a hannun Abba Yusuf. Wannan labari ya zo mana ne daga jaridar Daily Trust dazu.
A zaben Kano mun ji Abba Yusuf ya doke Mataimakin Gwamna a yankin sa. Ganduje ya sha kashi a hannun PDP a Unguwar Magwan a hannun Surukin Kwankwaso watau Abba Yusuf wanda doke APC a Gawuna.
Majiyar Legit.ng ta ruwaito Doguwa yana fadin cewa sun dauki matakin ficewa daga jam’iyyar ne sakamakon farin jininta ya kare a wajen al’ummar jahar Kano, don haka yasa suka sauya sheka zuwa jam’iyyar PDP, yayin da zaben gwamnoni
Idan za’a tuna an samu cacar baki da musayar yawu tsakanin Sanata Kwankwaso da shugaban kungiyar Izala reshen jahar Kano, Sheikh Abdallah Saleh Pakistan akan dan takarar da yafi cancanta Kanawa su zaba a mukamin gwamna.
Mun ji labari vewa Jawabin Kwankwaso a kan gemu ya fusata Malaman Ahlul Sunnah a Najeriya. Da alami dai Malamai sun fusata da izgilancin da Kwankwaso yayi wa Sunna ya fusata manyan Malaman kasar.
Rabiu Kwankwaso
Samu kari