Rabiu Kwankwaso
A jiya Rabiu Musa Kwankwaso ya yi magana game da tsige Muhammadu Sanusi II, ya ce karya Ganduje yake yi, babu abin da ya hada tsige Sanusi da ya yi da Jonathan.
Jam'iyyar PDP, a ƙarƙashin jagorancin tsohon gwamna, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ta ce ba za ta lamunci duk wani wargi a zaɓen gwamna mai zuwa da sunan 'Inconc
Hukumar 'yan sandan jihar Kano ta damki Ali Muhammad Alibaba,mai bai wa gwamnan jihar Kano shawara na musamman akan harkokin addini, bisa ikirarin da yayi akan.
Wani abu mai kama da drama ya faru a ranar Alhamis a yayin da bangaren jam'iyyar PDP ta Jihar Kano masu yi wa tsohon ministan harkokin kasashen waje, Aminu Wali
Mu na 2020, amma maganar yankin da za a kai takarar shugaban kasa a PDP ya kuma kara dawo wa. Gwamnoni sun shirya zama da masu harin takarar kujerar a 2023.
Gwamna Abdullahi Ganduje ya tuna da tsohon Mai gidansa yayin da ya kara shekara. Gwamna Ganduje ya aika wa Sanata Kwankwaso sakon cika shekara 64 a jarida.
agoran akidar Kwankwasiyya, Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso ya kaddamar da wata sabuwar makaranta da ya ginawa makiyaya a garin Munture na karamar hukumar Rano.
Ambasada Wali ya ce dole ne abi kundin tsarin mulkin jam’iyyar PDP wanda jama’ar da aka samu a basu damar zabar wadanda suke so ba wai wani ya yi kutse ba.
Jiya Rabiu Kwankwaso ya yi magana bayan Jam’iyyar PDP ta lashe zaben Jihar Edo. Tsohon Gwamnan ya ce barazanar wasu kasashen waje sun taimaka wajen nasarar PDP.
Rabiu Kwankwaso
Samu kari