Rabiu Kwankwaso
'Dan takarar kujera lamba ɗaya a Najeriya karkashin inuwar NNPP mai kayan alatu, Rabiu Musa Kwankwaso, ya ce lokaci ne ya hanasu cika wa Shekarau bukata ɗaya
Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso, ya ce babu wata matsala tsakaninsa da bangaren tsohon gwamnan Kano Sanata Ibrahim Shekarau da ake cewa zai koma jam'iyyar PDP.
Tsohon makusancin shugaba Buhari kuma jigo a jam'iyya mai kayan marmari da ke tashe, Buba Galadima, ya ce baya tantama Kwankwaso ne zai gaji karagar mulki.
Yau ne ‘Dan Majalisar Tarayya Mai Wakiltar Karamar Hukumar Birni a Jihar Kano, Shaaban Ibrahim Sharada, ya sauya sheka daga jam’iyyar APC zuwa jam’iyyar ADP.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Malam Ibrahim Shekarau ya yi watsi da tayin da dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar na komawa PDP. Hadim
Idan ba an samu wani canji ba, tsohon gwamnan jihar Kano, Ibrahim Shekarau zai sanar da ficewarsa daga NNPP zuwa PDP biyo bayan wani alƙawari 'mai tsoka' da aka
Mun tattaro dalilan da ke nuna ‘Yan takaran APC, PDP da NNPP na fuskantar barazanar Peter Obi. Mun fahimci LP za ta iya samun karbuwa a zaben 2023 mai zuwa.
Tsohon mai neman takarar shugabancin kasa na jam'iyyar NNPP, Olufemi Ajadi Oguntayinbo, ya zama ɗan takarar gwamna na jam'iyyar a Jihar Ogun. Daily Trust ta gan
Suleiman Othman Hunkuyi ya yi alkawarin zai maido Sarakunan da aka cire. Nasir El-Rufai ya cirewa Hakimai 313 da Masu unguwanni 4, 453 rawani a Yunin 2017.
Rabiu Kwankwaso
Samu kari