Rabiu Kwankwaso
New Nigerian People’s Party (NNPP) tana so Buhari Ya Ja-Kunnen Gwamnonin APC. Za a ji cewa dalili kuwa shi ne harin da APC ta kai wa tawagar PDP a jihar Borno.
Dan takaran shugaban kasan jam'iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP), Rabi’u Musa Kwankwaso, ya yi alkawarin cigaba da kokari don ciyar da Najeriya gabaa.
Kwamitin neman takaran Bola Tinubu yana hangen kuri’un mutanen Arewa maso yamma duk da Rabiu Kwankwaso wanda daga yankin ya fito, yana neman zama Shugaban kasa.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso yana ganin APC mai mulki tayi kuskure wajen bada tikitin 2023 ta ga wanda bai cancanta ba, yace wannan shi ne babban kuskuren ta.
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar NNPP ya bayyana irin dadin da ya ji sadda PDP da APC suka ba Atiku Abubakar da Bola Ahmad Tinubu tikitin takarar 2023.
Alhaji Rabiu Musa Kwankwaso, yace jam'iyyar APC ta yi kuskure wajen tsayar da ɗan takarar shugaban kasa tunda har ta tsallake gwamna Umahi na jihar Ebonyi.
Wata jigo a jam'iyyar APC, Hannatu Musawa ta nuna karfin gwiwar cewa Asiwaju Bola Ahmed Tinubu na APC zai lalla Atiku Abubakar na PDP a zaben shugaban kasa.
Rabi'u Kwankwaso, dan takarar shugaban kasa na NNPP a zaben 2023 yace zai yi sulhu da kungiyar IPOB da sauran kungiyoyin yan bindiga idan ya zama shugaban kasa.
Masu tofa albarkacin bakinsu na tayi a Twitter. Akwai masu ganin Rabiu Musa Kwankwaso zai bata ruwa ne ba domin ya sha a 2023, Bashir El-Rufai ya yi sharhinsa.
Rabiu Kwankwaso
Samu kari