Rabiu Kwankwaso
Bayan ta je kotu, Jam’iyyar NNPP ta maye gurbin irinsu Sanata Ibrahim Shekarau da wasu ‘Yan takara da suka canza sheka. A ciki har da wanda ya saida takararsa.
Sanata Orji Kalu daga jihar Abiya, mamba a jam'iyar APC mai mulki ya ce bai yardada zabukan gwajin ada ake dora Peter Obi a gaban sauran yan takara harda Tinubu
Tsohon dan majalisar wakilan tarayya daga jihar Kano kuma kakakin kamfen NNPP, Abdulmumin Jibrin, yace jam'iyar APC ba zata uya katabus ba a arewacin Najeriya.
Mai neman zama shugaban kasa a inuwar jam'iyyar NNPP mai kayan dadi, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, yace da zaran ya hau mulki zai dauke yara daga Titunan Nigeria
Yaron shugaban Hukumar DSS ya fadi dalilin rigimar mahaifiyarsa da Abba Gida Gida, ya ce gaskiyar abin da ya faru shi ne, ‘Dan takaran NNPP ne ya zagi matar DG.
Abdulmumin Jibrin na kwamitin yakin neman zaben shugaban kasar na jam’iyyar NNPP ya ce sun Rabiu Kwankwaso zai yi kamfe a duka kananan hukumomi 774 da ake da su
Tsohon gwamnan Kano kuma mai neman zama shugaban kasa a inuwar NNPP mai kayan alatu ya kaddamar da kwamitin yakin neman gina sabuwar Najeriya a zabe mai zuwa.
Jam'iyyar New Nigeria Peoples Party, NNPP, ta samu babban cigaba a jihar Gombe a yayin da tsaffin shugabanin kananan hukumomi da kansila na PDP suka dawo NNPP.
Rabiu Musa Kwankwaso wanda shi ne Dan takaran shugaban kasar na NNPP a 2023, ya busawa jam’iyya mai kayan marmari rai da ya je jihar Anambra a cikin makon nan.
Rabiu Kwankwaso
Samu kari