Rabiu Kwankwaso
A hira da Kashim Shettima a shirin fashin baki na 01/01/23, an ji Shettima ya ce ba zai zagi Rabiu Kwankwaso ba domin ya yi aiki a Kano a lokacin yana Gwamna.
Mohammed Bajoga, tsohon shugaban PDP a Funkaya da Bakari Umaru Bawa, tsohon sakataren kudin PDP a karamar hukumar Dukku sun koma NNPP da magoya bayansu a Gombe.
Tsohon shugaba Olusegun Obasanjo ya yi aiki da manyan masu neman takarar a 2023, don haka ya fadi ra’ayinsa a kan takarar Bola Tinubu, Kwankwaso Atiku da Obi.
Shugaban kasa, Alhaji Muhammadu Buhari, ya sake tsokaci kan harin bam da aka kai masa a Kawo jihar Kaduna, shekara daya kafin ya ka da jam'iyya mai mulki .
A rahoton da muka samo, an bayyana dan takarar shugaban kasan da aka fi neman bayanansa a kafar nema ta Google a 2022. Tinubu ne ya fi kowa sanuwa a shekarar.
Bincike da aka yi kan bidiyon da ya bazu da sunan cewa dan takarar shugaban kasa na NNPP, Rabiu Musa Kwankwaso ne ya fadi wurin kamfen ya nuna ba shi bane.
Mai neman zama shugaban kasa a zaben 2023 karkashin inuwar NNPP, Rabiu Musa Kwankwaso, ya sha alwashin maida hankali kan manyan abubuwa biyu idan ya ci zabe.
Yayin da ya rage kasa da watanni biyu a fafata zaben 2023, jam'iyyar Kwankwaso ta samu karin goyon baya yayin da tsohon dan majalisa a Gombe ya shiga NNPP.
Kungiyar makiyaya fulani ta Miyetti Allah ta bayyana cewa Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, dan takarar jam'iyyar APC shine wanda za ta jefa wa kuri'arta a zaben 2023.
Rabiu Kwankwaso
Samu kari