Jam'iyyar PDP
Da alamun rikicin dake tsakanin shugaban uwar jam'iyyar Peoples Democratic Party, Senator Iyorchia Ayu da Gwamnan jihar Benue, Samuel Ortom, bai yi sauki ba.
Shugaba uwar jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), Iyorchia Ayu, ya tabbatarwa al'ummar kauyensa cewa babu wanda zai cireshi daga kujerarsa sai lokaci.
Kotun daukaka karar dake yankin Jos, jihar Plateau a ranar Juma'a ta yanke hukuncin karshe kan zaen kujeran dan majalisa mai wakiltar mazabar Jos North/Bassa.
Dan takarar jam'iyyar PDP na mazabar Ideato a Jihar Imo, Ikenga Ugochinyere, a ranar Juma'a, ya ragargaji Shugaba Muhammadu Buhari, biyo bayan cigaba da tsare s
Kwamitin yakin neman zaben shugaban kasan jam'iyyar Peoples Democratic Party PDP ta sanar da dakatar da yawon yakin neman zabe saboda dan takararta, Atiku.
Kotun daukaka kara dake zamanta a Abuja ta soke hukuncin da mai shari'a Iyang Ekwo na babbar kotu ya yanke a ranar 8 ga watan Maris na koran gwamna David Umahi
Sanata Chimaroke Nnamani yace a sahun Gwamnonin da aka yi a 1999, babu irin Bola Tinubu. ‘Dan siyasar ya saba yabon ‘dan takaran na APC ko da kuwa yana PDP ne.
Gwamna Yahaya Bello na jihar Kogi ya rufe babban ofishin jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, a jihar. A cewar Sahara Reporters, rufe ofishin na cikin shiri
Gwamna Samuel Ortom na jihar Benuwai yace rashin cika alkawarin shugaban jam'iyyar PDP na ƙasa, Dakta Iyorchia, ne ya jawo masa ciwan kai da rikicin siyasa.
Jam'iyyar PDP
Samu kari