Jam'iyyar PDP
Tsohon gwamnan jihar Ondo, Olusegun Mimiki, ya karyata rahoton dake yawo cewa ya karɓi mukami a tawagar yakin nemna zaben Atiku Abubakar, yace yana nan da Wike.
Za a ji cewa rigimar cikin gidan da ake fama da ita tsakanin Darektocin jam'iyya da shugaban APC na kasa, Sanata Abdullahi Adamu ya gagara zuwa karshe har yau.
Gwamnan Ribas dake takun saka da shugabancin PDP, Nyesom Wike, yace a shirye yake da ya sauka daga mukamin gwamna idan har ya yi wa wani alkawarin zama gwamna.
Gwamnan jihar Benue Samuel Ortom a ranar Talata ya bayyana janyewarsa daga goyon bayan dan takarar shugaban kasan jam'iyyarsu ta PDP, Atiku Abubakar na Arew.a
A cigaba da shirye-shiryen kwace mulki daga hannun jam'iyyar PDP, jam'iyyar APC ta sake samun gagarumin goyon baya yayin wasu dandazo suka sauya sheka a Sabon B
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike ya bayyana cewa, zai yi amfani da lambar yabon da shugaban kasa Muhammadu ya bashi wajen yakin neman zaben 2023, rahoton Punch.
Kimanin awanni 72 kafin yin zaben fidda gwani na jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, a watan Mayu, Peter Obi, daya daga cikin manyan masu neman takarar, y
Tsohon ministan kasar, Femi Fani-Kayode, ya bayyana cewa shaidanun da ke cikin jam’iyyar APC duk sun koma PDP tun bayan da ya dawo jam’iyyar mai mulki a 2021.
Mr. Chris Finebone, tsohon kakakin APC a jihar Ribas ya fito a jerin sunaye 18 na sabbin kwamishinonin da gwamnan PDP Wike ya mika majalisar dokokin jiharsa.
Jam'iyyar PDP
Samu kari