Jam'iyyar PDP
Gwamna Bala Muhammad na jihar Bauchi ya karbi bakuncin gwamnoni hudu da ke nuna adawa da dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP Atiku Abubakar a Bauchi.
Babbar jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) mai adawa a kasar nan ta tabbatar da cewa dan Igbo ne zai karbi mulki bayan Atiku Abubakar ya kammala wa’adinsa.
Halliru Jika, dan takarar gwamnan na jam'iyyar New Nigeria Peoples Party, NNPP, a jihar Bauchi ya sha alwashin korar gwamna Bala Mohammed daga mulki a 2023.
Dan takarar kujerar gwamna karkashin inuwar PDP mai adawa a jihar Zamfara, Dauda Lawal ya yi watsi da hukuncin kotu da ta soke takararsa, zai ci gaba da kamfen.
Dan takarar kujerar shugaban kasa karkashin jam'iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar ya gana da gwamnan jihar Bauchi, Bala Abdulkadir Mohammed yau Talata a Abuja.
Matsalar da APC take ciki a jihar Ribas ya karu a maimakon ya ragu. Lauyoyin PDP sun nemi Alkali ya ruguza takarar Gwamnan ‘Dan Jam’iyyar APC a jihar Ribas.
Udom Emmanuel na kuka a kan rashin kudin yi wa Atiku Abubakar kamfe da kyau. Takarar PDP na shugaban kasar tana ganin matsala saboda yadda aka ki fito da kudi.
Gwamnan jihar Bauchi, Bala Muhammed, watau Ƙaura ya nuna rashin jin daɗinsa game da yadda Atiku da wasu yan koransa ke kokarin ganin bayansa kan ya nemi takata.
Bayan hukuncin kotun tarayya, jam'iyyar PDP mai adawa ta shirya sabon zaɓen fidda gwanin ɗan takarar Sanatan Kaduna ta tsakiya, Ibrahim Usman, ya samu nasara.
Jam'iyyar PDP
Samu kari