Jam'iyyar PDP
Akalla kwanaki 177 ne suka rage a kada kuri'u, rahoton ya nuna cewa, akwai bukatar sanin inda kowane dan takara zai fi karf da maida hankali domin lashe zabe.
Kodinetan kamfen dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP ya kwanta dama bayan ;yar gajeriyar rashin lafiya da ya yi. Dangi sun bayyana kadan daga tarihinsa.
Gabannin 2023,. jam'iyyar All Progressives Congress (APC) ta yi babban kamu a jihar Zamfara inda mambobin Peoples Democratic Party (PDP) 1000 suka dawo cikinta.
Gabannin babban zaben 2023, manyan jiga-jigan jam'iyyar Peoples Democratic Party sun sa labule a jihar Bauchi domin tattauna batutuwan da suka addabi jam'iyyar.
Tsohuwar kwamishina a jihar Ribas kuma tsohuwar shugabar hukumar NDDC, Ibim Semenitari, ta tabbatar da shiga jam'iyyar PDP bayan watanni da fita jam'iyyar APC.
Ose Anenih, mamba na kwamitin yakin neman zaben dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar, ya ce ba aikin Atiku bane hada kan jam'iyya.
Labari ya zo mana cewa 'yanuwan Gwamnan Jihar Sakkwato, Aminu Waziri Tambuwal sun suya sheka daga jam’iyarsa ta PDP zuwa APC tare da wasu a garin Tambuwal.
Gwamnan jihar RIvers, Barrista Nyesom Ezenwo Wike, ya sake nada sabbin mutane 100,000 matsayin hadimai na musamman da zasu yi masa aiki lokacin zaben 2023.
Shugabar mata ta jam'iyyar PDP a jihar Zamfara ta bayyana sauya sheka zuwa jam'iyyar APC mai mulki, ta ce sam babu shugabanci nagari a PDP, dole ta sauya sheka.
Jam'iyyar PDP
Samu kari