Jam'iyyar PDP
Saura kiris Atiku Abubakar ya manta da sunan Jam’iyyarsa. Za a ji cewa da aka je kamfe a garin Jos, Atiku ya yi irin subul da bakan da Bola Tinubu ya yi kwanaki
Dan takarar shugaban kasa na PDP, Atiku Abubakar yace da zaran ya zama shugaban kasa, zai kawo karshen matsalar yawan rikice-rikicen da ake samu a jihar Filato.
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, yace ko kadan babu wani saɓani da takaddama tsakaninsa da Atiku Abubakar, yakinsa kawai a sauya Ayu daga shugaban PDP kawai
Gabannin babban zaben 2023, jama’a basu fito ba a gangamin yakin neman zaben shugaban kasa na jam’iyyar PDP a jihar Filato. Taron ya kasance a bushe ba mutane.
Tsohon mataimakin shugaban jam'iyyar PDP ya bayyana matsayarsa game da shugabancin PDP da kuma abin da ya sa a gaba. Ya ce ba zai zabi Atiku sai ya ci ka'ida.
Jam'iyyar PDP ta yi babban kamu a jihar Nasarawa, jiga-jigan APC 10,000 ne suka sauya sheka zuwa PDP a ajihar Nasara. APC na yawan rage mambobi a kwanan nan.
Labarin da muka samu da safiyar nan ta Talata ya nuna cewa shugaban jam'iyyar PDP reshen shiyya ta 2 watau Kaduna ta tsakiya, Shehu Ahmed Giant ya rasu a Asibit
Wani jigon PDP ya bayyana kwarin gwiwar cewa, Atiku zai lashe zaben wasu jihohi 20 da yake da yakini akai. Ya ce Atiku zai kuma kawo kuri'un jihohi akalla 25%.
'Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar ya sha alwashin samar da miliyoyin ayyuka ga matasa da mata a kasar nan idan ya ci zabe.
Jam'iyyar PDP
Samu kari