Jam'iyyar PDP
Jam'iyyar Adawa a Nigeria tace dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar APC bazai iya ba abinda ya kamce shi shine yaje ya huta ya kula da iyali a gida legas.
Dan takarar shugaban kasa na PDP, Alhaji Atiku Abubakar ya kalubalanci takwaransa na APC, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya yi bayani a kan dukiyarsa gabannin zabe.
Abeokuta - Tsohon Shugaban kasa Olusegun Obasanjo, a ranar Asabar, ya bayyana cewa ba shi ba komawa jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) da siyasa gaba daya
Kwamitin yaƙin neman zaɓen ɗan takarar shugaban kasa a inuwar PDP, Alhaji Atiku Abubakar. Ya naɗa sabon gwamnan Osun, Ademola Adeleke a matsayin mamban tawaga
Wasu jiga-jigan jam'iyyar PDP a jihar Gombe sun sauya sheka zuwa jam'iyyar APC, jiga-jigan sun kasance fulogai a kwamitin yakin neman zabensa a jihar gombe.
Ko'odinetan zaben Tinubu/Shettima a Gombe yace bugu daya zasuyi Atiku a arewa maso gabas, kamar yadda ya zanta da jaridar The Nation a jiya a jihar Gombe..
Jam'iyyar adawa a jihar Gombe ta rasa wani jigonta maindubban magoya baya a jihar mai suna Jamilu Gwamna. Gwamna yace ya bar jam'iyyar ne sabida rashin adalci.
A zabe mai zuwa da za ayi, za a ji yadda tsohon gwamnan jihar Delta Emmanuel Uduaghan da matarsa, Natasha Akpoti Uduaghan suka kwallafa rai a kujerar Sanata.
Cif Dan Ulasi, mai magana da yawun kwamitin kamfen din Atiku Abubakar a kudu maso gabas ya mayar da martani kan zargin maula da Kenneth Okonkwo ya yi masa.
Jam'iyyar PDP
Samu kari