Jam'iyyar PDP
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar APC, yace shi kadai dan takarar da zai iya jan ragamar Nigeria, kuma shine kadai wanda zai iya tafiyar da kasar nan..
Daruruwan mambobin jam'iyyar APC a karamar hukumar Epe a jihar Legas sun sauya sheka zuwa jam'iyyar PDP, sun raba jiha da Tinubu da Sanwo-Olu sun rungumi Atiku.
Jam'iyyar PDP ta samu karuwa da a kalla mambobin 92,000 a Jihar Katsina da suka sauya sheka daga APC da wasu jam'iyyun. An tarbe su ne yayin kamfen din Atiku.
Sarkin Katsina, Alhaji Abdulmumini Kabir Usman, ya faɗa wa ɗan takarar shugaɓan kasa a inuwar PDP cewa zai uya cika burinsa na zama shugaban kasa a Najeriya.
Da ya saurari kalaman Atiku Abubakar, Sarkin Katsina, Dr. Abdulmumin Kabir Usman ya bayyana cewa akwai alamun samun nasara ga 'dan takaran na PDP a zaben badi.
Kamar yadda aka yi da aka yi ambaliya a Jigawa da gobara a Kano, ‘Dan takaran PDP watau Atiku Abubakar ya bada N50m ga wadanda rashin tsaro ya rutsa da su.
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar PDP ya yi alkawarin bude iyakokin kasar nan idan ya yi nasarar lashe zaben 2023 mai zuwa. Ya kuma fadi abin da zai ASUU.
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar da abokin takararsa, Ifeanyi Okowa sun kai ziyarar girma ga Hajiya Aya Dada a yau Talata a Katsina.
Gwamnatin jihar Katsina karkashin jagorancin gwamna Aminu Bello Masari, ta sahalewa jam'iyyar PDP ta gudanar da kamfen shugaban kasa da gwamna a filin karkanda.
Jam'iyyar PDP
Samu kari