Jam'iyyar PDP
A zaben shekarar nan, Olusegun Obasanjo yana tare da LP da Peter Obi. Amma idan za a tuna, goyon bayan da Obasanjo ya ba Atiku Abubakar a 2019 bai cece shi ba.
Mohammed Bajoga, tsohon shugaban PDP a Funkaya da Bakari Umaru Bawa, tsohon sakataren kudin PDP a karamar hukumar Dukku sun koma NNPP da magoya bayansu a Gombe.
Jam'iyyar PDP ta sake samun nasara a jihar Sokoto, jigon siyasan APC ya sauya sheka zuwa PDP. Wannan jigon APC dai suruki ne ga ministan Buhari wato Dingyadi
Wasu da ake zargin 'yan daba ne sun farwa ayarin motocin gwamnan jihar Sakkwato, Aminu Waziri Tambuwal, sun lalata gilasan wasu motoci biyu ranar Lahadin nan.
Gwamna Nyesom Ezenwo Wike ya dawo Najeriya daga kasar waje kuma daga dawowarsa ya mayar da martani kan barazanar korarsa da ake yi daga jam'iyyar adawa ta PDP.
Gwamnan jihar Ebonyi, David Umahi, yace rahoton dake yawo cewa yana goyon bayan dan takarar gwamna a inuwar PDP ba gaskiya bane domin ba zai so dan shiyyarsa ba
Daniel Bwala, kakakin kwamitin kamfen din shugaban kasa na PDP, ya fadi adadin gwamnoni, sanatoci da yan majalisar wakilai na APC da ke wa atiku Abubakar aiki.
Wani malamin addini ya ce ya hango matsaloli game da zaben dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC Bola Tinubu a zaben shugaban kasa na 2023 mai zuwa badi.
Darakta janar na kwamitin yakin neman zaben Atiku Abubakar, Gwamna Aminu Tambuwal ya ce dan takarar shugaban jasar na PDP zai bude boda idan ya ci zabe a 2023.
Jam'iyyar PDP
Samu kari