Jam'iyyar PDP
Gwamna Okezie Ikpeazu na jihar Abiya ya tabbatar da cewa mai neman zama magajinsa a jam'iyyar PDP a zaben 2023 na fama da rashin lafiya har ya kwanta a Asibiti.
Shugaban kamfe na NNPP a Arewa maso gabas, Babayo Liman ya bada sanarwar shiga PDP. Liman ya fadawa magoya bayansa a jihohin yankin su goyi bayan Atiku Abubakar
Atiku Abubakar, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP ya ziyarci magoya bayan jam'iyyar da hatsarin mota ya ritsa da su a aaibitin JUTH, jihar Filato.
Jam'iyyar APC ta aike da korafi hukumar EFCC, ICPC da CCB da su gaggauta cafke Atiku Abubakar na PDP kan zarginsa da almundahanar kudade, sata kudin al'umma.
Tsohon shugaban majalisar dattawan Najeriya, Abubakar Bukola Saraki, yace LP ce babban kalubalen PDP a kudu maso gabas amma duk da haka Atiku zai lashe zabe.
Yayin da rage saura kwana 40 cif-cif babban zaben shugaban kasa, jam'iyyar aPC a jihar Neja ta karbi karin masu sauya sheka sama da dubu hudu yayin fara kamfe.
A gaban Uwargidar ‘dan takaran PDP a 2023, Hajiya Titi Abubakar, Bala Mohammed ya tabbatarwa mutanen jihar Bauchi cewa babu wata rigima da shi da Atiku Abubakar
Domin taya jam'iyyar PDP alhinin rashi na wasu mambobinta da ta yi sakamakon hatsarin mota a jihar Filato, jam'iyyar APC ta dakatar da harkokin kamfen dinta.
Yan takarar shugaban kasa a Nigeria sun bazama neman kuri'un yan yankin arewa maso yammacin Nigeria, domin sune suke da rinjayen kuri'u mafi yawa a kasar..
Jam'iyyar PDP
Samu kari